Sarkin Kano
Sarki Muhammadu Sanusi II ya shirya bikin nada babban dansa, DSP Aminu Lamido Sanusi sarautar Chiroman Kano a ranar Juma'a 15 ga watan Nuwambar 2024.
Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya magantu kan halayen wasu alkalai da ke hukuncin zalunci inda ya ce su tuna ranar da Allah zai tsayar da su a ranar gobe.
Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II ya yi magana kan kama yaran zanga bayan kai musu ziyara a asibiti domin duba lafiyarsu. Sarkin ya buƙaci a daina kama yara.
Shugaban kungiyar Kwankwasiyya a Kano, Musa Gambo Hamisu ta yi martini kan ficewa da wasu jiga-jigan NNPP su ka ce sun yi daga tafiyar saboda wasu dalilai,
Kotun daukaka kara mai zama a a babban birnin tarayya Abuja ta tanadi hukunci kan korafe-korafe huɗu da aka shigar gabanta dangane da rikicin sarautar Kano.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya bayyana cewa hukumar zaben jihar (KANSIEC) ta gudanar da sahihin zabe mai cike da adalci a kananan hukumomi 44 na jihar.
Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya shawarci Iyaye da su kange ƴaƴansu daga shiga rigima yayin gudanar da zaben kananan hukumomi da za a yi a gobe Asabar.
Sarkin Rano, Muhammadu Isa Umaru, ya yi kira ga Gwamna Abba Kabir Yusuf na Kano da ya soke kwangilar aikin titi da ya ba wani dan kwangila saboda tsaikon da yake yi.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya yi kalaman yabo ga Sarkin Gaya, Alhaji Aliyu Ibrahim Abdulkadir a yayin da ya ke mika masa sandar mulki a ranar Lahadi.
Sarkin Kano
Samu kari