Nyesom Wike
Ministan babbar birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya bayyana cewa mutumin ya bam ya tashi da shi da ɗan kunar bakin wake ba ne, bai san hakan za ta faru ba.
A labarin nan, za a ji cewa Atiku da Wike sun kauracewa taron NEC na PDP, yayin da jam’iyyar ta fitar da matsaya 10 da suka haɗa da kafa kwamitin rabon mukamai.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wik, ya yi martani mai zafi ga Sule Lamido bayan ya zarge shi da zama annoba ga jam'iyyar adawa ta PDP.
Duk da cewa Shuga Tinubu ya bada umarni, har yanzu FCTA ba ta bude hedikwatar PDP ba. Damagum ya zargi gwamnati da yunkurin hana ci gaban dimokuraɗiyya.
Sule Lamido ya ce ba zai sake zuwa taron PDP ba ma damar jam'iyyar ba ta kori Wike da Ortom ba. Lamido ya kuma Wike bala'i ne domin yana cin dunduniyar jam'iyyar.
Kotu ta ba da umarnin kama daraktan FCTA, Joseph Eriki, da wasu 10 bisa tuhumar jabun takardu, shiga filaye ba bisa ka’ida ba da haɗin baki da sauran laifuffuka.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya ƙara wa mu kadadroin da aka far kwace a Abuja wa'adin kwanaki 14 su biya bashin da ake binsu, ya dakatar da Nyesom Wike.
A labarin nan, jam’iyyar PDP ta gudanar da taronta a Abuja, yayin da ta caccaki Ministan Abuj, Nyesom Wike kan rufe sakatariyarta da ke Wadata Plaza.
Tsohon gwamnan jihar Benue, Gabriel Suswam, ya nuna yatsa ga gwamnan jihar Bauchi da shugaban rikon kwarya na PDP kan rikicin da ya addabi jam'iyyar.
Nyesom Wike
Samu kari