Nyesom Wike
Hadimin ministan birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, Lere Olayinka, ya caccaki tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar kan ficewa daga jam'iyyar PDP.
Sanata mai wakiltar Abuja a a Majalisar Dattawa, Ireti Kingibe ta bayyana cewa a iya hangenta, babban kuskuren Shugaba Bola Tinubu shi ne naɗa Nyesom Wike.
Cocin Anglican da ke Abuja ya haramta wa 'yan siyasa yin jawabi daga mimbari bayan kalaman siyasa da Nyesom Wike ya yi a Abuja sun jawo cece-kuce.
Babbar kotun tarayya ta kori karar da Abba Hikima ya shigar da wasu marasa galihu suka shigar suna neman Naira miliyan 500 daga Wike bisa cin zarafinsu a Abuja.
A labarin nan, za a ji cewa Ministan Abuja, Nyesom Wike ya bayar da umarni a kan fara korar masu kananan sana'o'i domin 'tsaftace' babban birnin tarayya.
Sanata mai wakiltar babban birnin tarayyya Abuja a majalisar dattawa, Sanata Ireti Kingibe, ta yi kalaman suka kan ministan Abuja, Nyesom Ezenwo Wike.
Tsohon mai neman takarar shugaban kasa, Dele Momodu da ya sauya sheka zuwa APC ya tona yadda Nyesom Wike ya rufe ido kan takarar shugaban kasa a baya.
Tsohon dan takarar shugaban kasa, Dele Momodu ya yi wa Nyesom Wike wankin babban bargo, inda ya ce ya koya wa Wike sanya tufafi da magana a cikin taro.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya fito ya yi magana kan dalilin da ya sanya ya amince ya shiga cikin gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu.
Nyesom Wike
Samu kari