Nyesom Wike
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya yi shagube ga 'yan siyasar da suke tururuwa daga jam'iyyar PDP zuwa APC. Ya ce a baya sun soke shi.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Ezenwo Wike, ya fito ya yi karin haske kan batun cewa sun samu sabani tsakaninsa da shugaban kasa Bola Tinubu.
Kungiyar SERAP ta bukaci dukkan gwamnonin NAjeriya da ministan Abuja, Nyesom Wike su bayyana yadda suka kashe kudin da aka ba su bayan cire tallafin mai.
Ministan Harkokin Abuna ya nuna jin dadinsa bisa yadda Gwamnan Akwa Ibom ya zabi ci gaban jiharsa fiye da biyayya ga jam'iyyar siyasa, ya yabawa Umo Eno.
A labarin nan, za a ji cewa Omoyele Sowore na shirin ɓarowa Ministan Babban Birnin Tarayya, Abuja, Nyesom Wike aiki a jihar Florida da ke Amurka.
Gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara, ya bayyana cewa sun yi tattaunawa irin ta uba da dansa tare da shugaban kasa, Mai girma Bola Ahmed Tinubu.
Gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara, ya ziyarci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu a fadarsa da ke Aso Rock Villa. Ziyarar na zuwa ne bayan maida shi ka mulki.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya fito ya bayyana cewa ko kadan bai damu da maganganun jama'a a kansa ba. Wike ya ce siyasa ta gaji suka dama.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya ce Shugaba Bola Tinubu ya bayar da umarnin bai wa ’ya’yan marigayiya, Grace Adayilo aiki kai tsaye domin tallafawa rayuwar iyalanta.
Nyesom Wike
Samu kari