Matasan Najeriya
Wata matashiya yar Najeriya da ke zama a kasar Birtaniya, UK ta dauki bidiyon wani daki daya da ake biyan N439k duk wata a Newcastle, miliyan 5.2 a shekara.
Wata matashiya yar Najeriya da ke zama a Japan ta nunawa duniya dakinta. Ta bayyana cewa tana biyan N238,000 a matsayin kudin hawa duk wata kuma ya zo da gado.
Wata mai POS ta sharbi kuka wiwi bayan wani kwastoma ya sace mata waya. Matashiyar ta koka cewa N500 kawai ya tura sannan ya ma dauki cincin da take siyarwa.
Faifan bidiyon kyawawan 'yan mata na kwaba siminti tare da dibar bulok ya bai wa mutane mamaki, yayin da wasu ke yabon kwazonsu, wasu ko gargadi su ke musu.
Wani dan asalin jihar Kano a shekarun baya ya girgiza WAEC ta yadda sai da suka nemi ya sake rubuta jarrabawa a wani yanayi na nuna shakku kan sakamakonsa.
Gwamnan jihar Katsina ya nada Naufal Ahmed ya jagoranci sashen kimiyya da fasaha. Wani matashi da aka ba kujerar mai bada shawara shi ne Muhammad Nuhu Nagaske
Shugaban masatan PDP ya ce nan ba da dadewa ba za a ba Tinubu taliyar karshe. Ya ce dama Atiku ne ya ci zaben bana ba Tinubu da jam'iyyar APC a zaben bana ba.
Wani matashi dan Najeriya ya koka a soshiyal midiya bayan budurwarsa ta ci amanarsa. Ya yi mata magana da wata lamba daban sai ta yi karyan bata da saurayi.
Wata mata ta shaude mijinta da bulala saboda yadda yake fita a cikin dare ba tare da izininta ba. Bidiyo ya nuna yadda suka kaya da kuma martanin 'yan intanet.
Matasan Najeriya
Samu kari