Matasan Najeriya
Kungiyar Matasa Arewa ta zargi Amaechi, Bafarawa da Shinkafi da yunkurin tayar da zaune tsaye ga gwamnatin Tinubu. Ta nemi jami'an tsaro su dauki matakin gaggawa.
Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau Jibrin ya fito da shirin ba da tallafin noma na Naira biliyan 2.79 ga ga matasa 558 a Arewa ta Yamma.
Rikici ya barke a garin Esa-Oke bayan nadin sabon sarki, inda wasu suka kai farmaki da kashe mutane da dama. ‘Yan sanda sun ce ana kokarin shawo kan lamarin.
Hukumar yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa ta gargadi jama'a a kan sabuwar alewa da aka sarrafa da tabar wiwi, kuma ana sayar da ita ga matasa.
Aregbesola ya yafe wa Olaboye da ya nemi gafara kan yunƙurin kashe shi a 2006. Yayin da ya yiwa mutumin nasiha, tsohon gwamnan ya ce bai rike shi a zuciya ba..
Dan daudu, Idris Okuneye da aka fi sani da Bobrisky ya bayyana yadda ya rasa budurcinsa kuma ya dirka wa wata mace juna biyu lokacin da yake jami’a.
NYSC ta sanar da karin albashi ga mata masu yiwa kasa hidima daga N33,000 zuwa N77,000. Albashin zai fara aiki daga Fabrairun 2025, a cewar shugaban NYSC.
Kungiyar kwadago ta ce za a fara zanga zangar karin kudin sadarwa a ranar 4 ga Fabrairu da misalin karfe 7:00 na safe a ofisoshin NCC ko majalisun jihohi.
Hukumar Hisbah ta Kano ta kama saurayi da budurwa da suka daurawa kansu aure a gidan cin abinci, tana kuma farautar sauran abokan angon da suka tsere.
Matasan Najeriya
Samu kari