Matasan Najeriya
Majalisar wakilan Najeriya ta bayyana takaicin yadda Najeriya ta ki daukar matakan da za su sanya linzami a kan yadda matasan kasar ke kallon shafukan badala.
An sake samun wani da yake ikrarin shi Annabi ne kuma yana ganin Allah. A karyarsa, ya ce shi ya fi Annabi Musa kuma ya taba ganin Allah da idonsa ba labari ba.
Rahotanni sun bayyana cewa masu zanga-zanga sun ɓarnata fadar sarki da sakateriyar ƙaramar hukumar Gwer ta Yamma a jihar Benue kan kisa jami'an tsaro 3.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ce an cire tallafin man fetur ne domin kare goben Najeriya. Ya fadi haka ne yayin kaddamar da taron matasan Najeriya a Abuja.
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya bayyana cewa 'yan kasar nan da ke magana kan Natasha ba su da masaniya a kan al'amuran majalisa.
Babban bankin Najeriya watau CBN ya bullo da sabon tsarin da za a riƙa ɗaukarwa ƴan Najeriya kudi idan suka yi amfani da ATM suka cire N20,000 ko sama da haka.
Dokar hana zirga-zirga a Gombe daga 12:00 na dare zuwa 5:00 na asuba na hana bata-gari aikata laifuffuka. Kwamishinan 'yan sandan jihar ya yi karin bayani.
Matar shugaban kasa, Sanata Oluremi Tinubu ta bayyana cewa akwai bukatar a samu karin yawan mata daga wakiltar jama'arsu a majalisun kasar nan da 35%.
'Yan sanda sun harba barkonon tsohuwa don hana magoya bayan Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan shiga harabar majalisar dokoki ta ƙasa a ranar Laraba.
Matasan Najeriya
Samu kari