Matasan Najeriya
Ma'aikatar harkokin matasa ta Najeriya ta tabbatar da bude shafin rijista,wanda za a dauki matasan da za a ba horo kan harkokin da suka shafi kudi.
Gwamnati ta rufe asusun soshiyal midiya 13,597,057 na 'yan Najeriya, ta goge wallafe-wallafe sama da miliyan 58 saboda karya dokokin amfani da yanar gizo.
Hukumar NIDCOM ta ce ‘yan Najeriya 7,000 sun makale a Libya, yayin da IOM ta kaddamar da sabon tsarin da zai samu taimakon ministoci da gwamnonin jihohi.
A Anambra, jami’an Agunechemba sun ci zarafin Jennifer Elohor, wata ƴar NYSC, inda suka yi mata tsirara bayan sun lakada mata duka. Gwamnati ta ce an kama jami'an.
Gwamnatin Tarayya a Najeriya ta sanar da cewa kafin ƙarshen 2025 za a fara raba rancen ba tare da riba ba ga manoma da kananan‘yan kasuwa a kasar
Ana ci gaba da gudanar da zaben cike gurbi yayin da rikici ya barke a zaben Edo inda aka lakada wa jami’in PDP duka saboda kin raba katin zabe ga masu kada kuri’a.
Yayin da masana ke cewa tattalin arziki na samun tasgaro a Najeriya, Hukumar ta ce farashin kayayyakin ya ragu zuwa kashi 21.88 a watan Yuli 2025, daga 22.22%.
Charly Boy ya ce duk dan siyasar da ya murde zaben 2027 zai fuskanci mummunar sakamako ciki har da mutuwa, inda ya nemi 'yan Najeriya su saya gwamnati a 2027.
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima, ya sanar da sabon shirin da zai horar da matasa miliyan 20 daga nan zuwa 2030, za su kware a fannoni daban-daban.
Matasan Najeriya
Samu kari