Matasan Najeriya
A labarin nan, za a ji cewa iyaye mata da ƴan mata, musamman mazauna kofar mata a Kano sun bazana domin zanga-zangar adawa da yawaitar faɗan daba.
Shahararren mawakin siyasa a Najeriya, Dauda Kahuta Rarara ya ce yana da ikon yanke hukunci kan ko amaryarsa Aisha za ta ci gaba da waka ko ta zauna a gida.
Kunguyar matasan Arewa maso Gabas ta gargaɗi shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu da ya kaucewa masu zuga shi ya canza mataimakinsa, Kashim Shettima a 2027.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar ƴan sandan Kaduna ta yi nasarar damƙe wani matashi da ake zargi da kwaiwayon muryoyin wasu gwamnonin Arewacin ƙasar nan.
Lauya Hamza Nuhu Dantani ya ce jami’an hukumar DSS sun tilasta wa dan TikTok, Ghali Ismail fadin bayanan sirri na wayarsa da asusun imel dinsa da sauransu.
Gwamna Ahmadu Fintiri zai dauki matasa 12,000 aiki kafin karshen shekarar 2025 tare da kafa makarantar fasaha da inganta rayuwar mata da matasa a Adamawa.
A yayin da aka bude gasar Big Brother Naija (BBNaija) zango na 10 a ranar Asabar, an samu mata uku da suka fito daga jihohin Arewa da suka shiga wannan gasa.
Darakta-Janar na hukumar NDE, Silas Agara, ya ce an fara diban yan Najeriya aiki inda za a fara rajista a yanar gizo daga 28 ga Yuli zuwa 11 ga Agustan 2025.
A labarin nan, za a ji yadda jami'an rundunar ƴan sandan Kano suka fita gagarumin aikin da ya ba su nasarar tarwatsa wa da cafke wasu daga cikin ƴan daban jihar.
Matasan Najeriya
Samu kari