Matasan Najeriya
Rundunar yan sanda ta musanta karya hannun Omoyele Sowore ko azabtar da shi, sun ce kama da tsarewar sa ta halasta kuma babu wani batun take hakkinsa.
Shahararren dan TikTok a Arewacin Najeriya, Abubakar Ibrahim da aka fi sani da Al'ameen G-Fresh ya ce bai ga matsala a bidiyonsa ba duk da korafe-korafen mutane.
Gwamnatin tarayya karkashin jagorancin shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ta kaddamar da shirin bai wa matasa rancen kuɗi har N200,000, za a fara da yan NYSC.
A labarin nan, za a ji cewa wadansu yara, 'yan mata uku sun rasa rayukansu bayan da bam da 'yan ta'adda su ka dasa ya tashi da su a Pulka da ke Borno.
Majiyoyin da muke da su sun tabbatar da cewa mahaifin matashi dan gwagwarmaya, Dr. Bello Galadanci da aka fi sani da Ɗan Bello ya rasu a yau Alhamis.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar tsaron fararen hula ta samu wasu bayanan sirri, ta yi amfani da su wajen cafkewani dillalin kwaya a jihar Kano.
An gurfanar da wani matashi, Rasaq Gafar a Ibadan bisa barazanar kashe Gwamna Adeleke. Kotu ta bayar da belinsa amma bai cika sharudda ba inda aka tura shi kurkuku.
Majiyoyi sun tabbatar da cewa wata daliba ‘yar jihar Yobe, Nafisa Abdullah Aminu, ta lashe gasar Turanci ta duniya, inda ta doke dalibai daga ƙasashe 69.
Tsohon mai taimaka wa shugaban kasa, Reno Omokri, ya ce ana biya kudin gaisuwa ne kawai ga budurwar da ba ta taba aure ba musanman a wasu al'adun Afirka.
Matasan Najeriya
Samu kari