Matasan Najeriya
Yayin da ake cigaba da jiran basukan matasan N-Power, waɗanda suka amfana da shirin sun maka gwamnatin Bola Tinubu a kotu, suna neman diyyar N5bn.
Yayin da ake ta shirye-shiryen zaben 2027, shugaban wata kungiyar APC a Bauchi ya sadaukar da motarsa sukutum domin goyon bayan Sanata Kashim Shettima.
Hukumar CDCFIB ta sanar da ranar da za a cigaba da neman aiki bayan dakatarwa karo na uku. Matasan Najeriya za su cigaba da neman aiki ranar Litinin.
Muhammadu Buhari ya ce ba zai bar wa ‘ya’yansa dukiya ba, amma zai bar musu ilimi domin su zama masu dogaro da kai su kuma fuskanci rayuwa cikin ƙwarewa.
Ɗan Bello ya yi magana bayan kama shi da aka yi a Kano inda ya ce bai yi mamakin kame shi ba, yana kira ga jama’a da su kwantar da hankali, yana cikin koshin lafiya.
Tsohuwar ministan kudi, Kemi Adeosun ta gina gida mai darajar Naira miliyan 70 a Abuja domin tallafa wa matasa, marasa galihu da waɗanda suka fito daga gidan marayu.
NAPTIP ta bankaɗo masu fataucin mutane a Katsina, ta ceto mata uku da aka tilasta wa karuwanci. Matan sun fadi yadda suke lalata da akalla maza 20 kullum.
NAPTIP ta bankaɗo masu safarar mutane a Katsina, ta ceto mata uku, tare da kama masu laifin da ma'aikatan otel, shugabar hukumar ta fadi matakin da za su dauka.
Gwamnatin Najeriya ta tabbatar da samun tallafin €100m daga Faransa. Za a yi aiki a Katsina, Legas da Abuja a matakin farko kafin sauran jihohin kasar.
Matasan Najeriya
Samu kari