Matasan Najeriya
Gwamnan Bauchi, Bala Mohammed ya jagoranci kaddamar da sabon shirin bai wa mataaa horo kan fasahohin zamani kamar AI, tsaron intanet da sauransu.
Zababbar kansilar Ibeju-Lekki, Oluwakemi Rufai, ta rasu bayan mako biyu da rantsar da ita, abin da ya jawo martani mai zafi daga al’umma da jam’iyyar APC.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya fadawa tubabbun yan daba cewa gwamnatinsa a ahirye take ta gyara su zuwa mutanen kirki domin kawo karshen ayyukansu a Kano.
Fasahar zamani ta rusa sana’o’in gargajiya kamar sayar da kaset, DVD, gyaran rediyo, ɗaukar hoto, yayin da wayar zamani ta mamaye rayuwa da harkokin yau da kullum.
Rahotanni sun tabbatar da cewa wasu matasa yan daba dauke da makamai sun kai wa direban mota daga yankin Arewacin Najeriya hari a Kudu maso Gabashin kasar.
Rundunar yan sanda ta musanta karya hannun Omoyele Sowore ko azabtar da shi, sun ce kama da tsarewar sa ta halasta kuma babu wani batun take hakkinsa.
Shahararren dan TikTok a Arewacin Najeriya, Abubakar Ibrahim da aka fi sani da Al'ameen G-Fresh ya ce bai ga matsala a bidiyonsa ba duk da korafe-korafen mutane.
Gwamnatin tarayya karkashin jagorancin shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ta kaddamar da shirin bai wa matasa rancen kuɗi har N200,000, za a fara da yan NYSC.
A labarin nan, za a ji cewa wadansu yara, 'yan mata uku sun rasa rayukansu bayan da bam da 'yan ta'adda su ka dasa ya tashi da su a Pulka da ke Borno.
Matasan Najeriya
Samu kari