
NSCDC







Hukuma ta kama wadanda ke da hannu wajen bugawa da yawo da kudin jabu. Kakakin NSCDC ya ce wadanda ke hannu su ne: Kamalu Sani, Uzaifa Muazu da Suleiman Yusuf

Rahoton da muke samu daga jihar Imo na bayyana yadda wasu tsagerun 'yan bindiga suka hallaka jami'an hukumar NSCDC 3 da kuma fararen hula a jihar da ke Kudu.

Hukumar tsaro, NSCDC a jihar Akwa Ibom ta kama ganganun man fetur a kalla 150 cikin wani kwale-kwale a teku da ke hanyar kai wa kasar Kamaru da barauniyar hanya

Jami'an hukumar tsaro na NSCDC sun yi nasarar cafke wasu gungun masu sarrafa kudaden jabu dauke da miliyoyin dallar Amurka da sabbin naira za su kai wa wani.

Hukumar tsaro ta NSCDC a jihar Jigawa ta ce ta gano wani mutum a sume a gefen titi da kebur a wuyarsa wanda daga bisani aka gano an masa fashin N97,000 a tasi.

Wasu Matasa Sunyi Abin Tirƙashi: Su dai Matasan An Ruwaito Cewar Sun Tare Mota ne Cike Da Hatsi Tare da Ɗebe Buhun Shinkafa 29 Akan Hanyar Zuwa Zariya Daga Kano

hukumar NSCDC a jihar kaduna ta bayyana bukatar dangi su fito domin maye gurbin jami'anta 7 da aka kashe a wata arangama da tsagerun 'yan bindiga a jiha Kaduna.

Wani abin bakin ciki ya faru a garin Minna, babban birnin jihar Neja inda wani direban tirela ya halaka jami'in NSCDC ya kuma fizgi motarsa ya tsere nan take.

Ahmed Audi, shugaban hukumar tsaro na farar kaya, NSCDC, ya ankarar da yan Najeriya game da bullar wata kungiyar miyagu masu kai wa al'umma hari a Najeriya.
NSCDC
Samu kari