![NSCDC ta kama ɗan damfara da ya karbi N4.5m domin samar da kujerun Hajji](https://cdn.legit.ng/images/560x315/c1aa1cc6b363e4fb.jpeg?v=1)
NSCDC
![NSCDC ta kama ɗan damfara da ya karbi N4.5m domin samar da kujerun Hajji](https://cdn.legit.ng/images/560x315/c1aa1cc6b363e4fb.jpeg?v=1)
![Bayan hana hawan Sallah, NSCDC ta dauki kwakkwaran mataki awanni kafin idi a Kano](https://cdn.legit.ng/images/560x315/c81d1a7024aecf70.jpeg?v=1)
![NSCDC a Kano ta damke masu addabar al'ummar jihar da sace-sace](https://cdn.legit.ng/images/360x203/e670b412269b38e4.jpeg?v=1)
![NSCDC ta damke mai safarar mutane a Kano, wasu sun tsere](https://cdn.legit.ng/images/360x203/13def451786f9170.jpeg?v=1)
![Bayan shekaru 5 da kashe shugaban ISWAP na farko, ɗansa ya mika wuya a Maiduguri](https://cdn.legit.ng/images/360x203/292c1126d2714abf.jpeg?v=1)
!['Yan bindiga sun hallaka kwamandan rundunar NSCDC yayin fafatawa a Benue](https://cdn.legit.ng/images/360x203/73e9edf7b72001d0.jpeg?v=1)
![Kurunkus: NSCDC ta yi ram da mota dauke da lita 20, 000 na fetur a Kano](https://cdn.legit.ng/images/190x107/56bc5b3fed09666f.jpeg?v=1)
Hukumar tsaron farar hula ta NSCDC ta tabbatar da cafke masu safarar man fetur daga jihar zuwa Katsina.Ta kama litar mai dubu ashirin, kuma ta mayar da su gidan mai.
![An shiga tashin hankali bayan jami'an NSCDC sun harbi wata mata a filin Idi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/b71da57244b7b1ea.jpeg?v=1)
Ana zargin jami'an hukumar NSCDC da hallaka wata mata a filin Idi a jihar Zamfara. Jami'an 'yan sanda sun fara gudanar da bincike domin gano gaskiya kan lamarin.
![Yunwa ta ci 'yan bindiga yayin da suka farmaki rumbun abinci a jihar Arewa, an dauki mataki](https://cdn.legit.ng/images/190x107/3e55514d8543734d.jpeg?v=1)
Yayin da ake cikin halin kunci a Najeriya, ‘yan bindiga sun yi yunkurin kai hari kan rumbun Gwamnatin Tarayya da ke karamar hukumar Dutsinma a jihar Katsina.
![Tsoho mai shekara 85 ya shiga hannu a Kano bisa zargin garkuwa da ‘dan Shekara 3](https://cdn.legit.ng/images/190x107/9599d237b95be85a.jpeg?v=1)
A jihar Kano, jami’an NSCDC sun damke ‘dan shekara 85 da zargin garkuwa da mutane. Idan dai gaskiya ne, da alamu tsufa tayi wa wannan mutumi gardama.
![Kano: Hukumar NSCDC ta kama dattijo mai shekaru 85 da laifin garkuwa da karamin yaro](https://cdn.legit.ng/images/190x107/7442897ee871ef8c.jpeg?v=1)
Hukumar tsaron farar hula (NSCDC) ta kama wani dattijo mai shekaru 85 mai suna Ibrahim Usman da ake zargi da yin garkuwa da wani yaro dan shekara 3 a Kano.
![Yan sandan jihohi: Hadimin Buhari ya shawarci Tinubu ya rushe hukumomin tsaro 2, ya fadi dalilai](https://cdn.legit.ng/images/190x107/aa3af7b3be0d9d48.jpeg?v=1)
Sanata Ita Enang, tsohon hadimin tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya ba da shawarar rusa wasu hukumomi saboda matsalar tsaro kan 'yan sandan jihohi.
![Jama'a sun kadu bayan kama mahaifi da niyyar cefanar da ɗan cikinsa kan N20m, ya fadi babban dalilin haka](https://cdn.legit.ng/images/190x107/7442897ee871ef8c.jpeg?v=1)
Hukumar NSCDC ta cafke wani mahaifi mai suna Chinana Talida a birnin Abuja a kokarin siyar da ɗan cikinsa mai shekaru shida a duniya kan kudi miliyan 20.
![NSCDC ta kama wani matashi saboda bankawa gidaje 4 wuta a Gombe, karin bayani sun fito](https://cdn.legit.ng/images/190x107/7442897ee871ef8c.jpeg?v=1)
A kauyen Dele Jesus da ke jihar Gombe, an samu rahoton cewa wani matashi ya bankawa gidaje hudu wuta, inda suka kone kurmus. Hukumar NSCDC ta kama shi.
![Bidiyon matashi da aka kama bisa zargin kashe mahaifinsa a Kano bayan caka masa wuka](https://cdn.legit.ng/images/190x107/73e9edf7b72001d0.jpeg?v=1)
Jami'an tsaro sun kama wani matashi mai suna Alkasim Ya’u kan zargin kashe mahaifinsa a jihar Kano. Matashin dai yana fama da lalurar tabin hankali ne.
NSCDC
Samu kari