![Da gaske jami'an tsaro na da masaniyar 'yan ta'adda za su kai hari jihar Filato? Gaskiya ta bayyana](https://cdn.legit.ng/images/560x315/28dba4ac44c2a07b.jpeg?v=1)
NSCDC
![Da gaske jami'an tsaro na da masaniyar 'yan ta'adda za su kai hari jihar Filato? Gaskiya ta bayyana](https://cdn.legit.ng/images/560x315/28dba4ac44c2a07b.jpeg?v=1)
![NSCDC ta kama fasto da wasu mutane biyu kan damfara a Kogi](https://cdn.legit.ng/images/560x315/7442897ee871ef8c.jpeg?v=1)
![Jami'in NSCDC da ya yi suna kan katobarar 'Oga at the Top' ya samu karin girma, an tuna baya](https://cdn.legit.ng/images/360x203/9ca4e1f074673347.jpeg?v=1)
![An bai wa hamata iska tsakanin jami'an DSS da na NSCDC kan dalili 1 tak, da dama sun samu raunuka](https://cdn.legit.ng/images/360x203/978bd9d16ca46aaa.jpeg?v=1)
![An yi asarar dukiya sakamakon gobara a masallaci da shaguna a Jigawa](https://cdn.legit.ng/images/360x203/8ca8d8d9ffb19262.jpeg?v=1)
![Yanzu: Tashin hankali yayin da jami'an NSCDC suka harbi dalibai a Abuja yayin jarrabawa](https://cdn.legit.ng/images/360x203/5a5aa454b2b31c1b.jpeg?v=1)
![Yan sanda sun kama barawon shanu a Jigawa, sun gano shanu a gidansa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/9b257ab177f8f53c.jpeg?v=1)
Rundunar 'yan sanda ta samu nasarar cafke wani barawon shanu tare da kwato shanu uku da aka sace a karamar hukumar Kiyawa, jihar Jigawa. Rundunar na ci gaba da...
![NSCDC Ta Cafke Wata Mata Da Zargin Damfarar Gidan Marayu Miliyan 1, an Binciko Wasu Abubuwa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/b71da57244b7b1ea.jpeg?v=1)
Hukumar NSCDC ta cafke wata mata mai suna Folasade kan zargin damfarar gidan marayu da ta ke aiki har naira miliyan daya, an gano wasu abubuwa a wurinta.
![NSCDC Ta Cafke Dalibi Ajin Karshe Na Jami'ar ABU Kan Zargin Hallaka Yaro Kan Zargin Luwadi, Ya Fadi Dalili](https://cdn.legit.ng/images/190x107/58ebaf1fcc05e883.jpeg?v=1)
Hukumar NSCDC ta kama wani dalibin karshe na Jami'ar ABU, Abdullahi Ibrahim kan zargin kashe wani yaro dan shekara 17, Umar Usman a jihar Bauchi.
![Da Dumi-Dumi: An Cafke Yan Luwadi 59 Masu Shirin Gudanar da Auren Jinsi a Jihar Arewa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/9dc912ed4f2b905a.jpeg?v=1)
Hukumar tsaro ta sibil defens ta tabbatar da cafke wasu mutane masu aikata luwaɗi da ke shirin gudanar da auren jinsi a jihar Gombe, bayan ta kai musu sumame.
![Abu Ya Lalace, An Dakatar da Shugaban APC Kan Zargin Yi wa ‘Yar Shekara 14 Ciki](https://cdn.legit.ng/images/190x107/353dc9fdc028e06d.jpeg?v=1)
Bayan zargin fyade da yi wa karamar yarinya ciki da kuma sakamakon binciken da reshen APC ta Jigawa, ta yi, an dakatar da wani daga cikin jagororin APC mai mulki.
![An Kama Malamin Makaranta Da Wasu Mutum 5 Kan Sata a Osun](https://cdn.legit.ng/images/190x107/e7c5f96ca89b344c.jpeg?v=1)
Rundunar Tsaro NSCDC reshen Jihar Osun, a ranar Litinin, ta yi holen wani malamin makaranta mai zaman kanta, da aka ce sunansa John da wasu mutane biyar, kan lalata
![Farin Ciki Yayin Da Ake Hasashen Tinubu Zai Nada Al-Mustapha Shirgegen Mukami, An Bayyana Hukumar](https://cdn.legit.ng/images/190x107/848327acb6c886ff.jpeg?v=1)
Akwai yiwuwar shugaban kasa, Bola Tinubu ya nada tsohon shugaban masu tsaron marigayi Sani Abacha, Mejo Hamza Al-Mustapha mai ritaya a matsayin kwamandan NSCDC.
!["Abinda Ya Sa Iyaye Suka Daina Tura 'Ya'yansu Makarantu a Najeriya" Ministan Tinubu Ya Magantu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/1b8757de5281b81e.jpeg?v=1)
Ministan harkokin cikin gida na tarayya, Mista Tunji Ojo ya bayyana cewa matsalar tsaro ce ta sanya iyaye suka daina tura yaransu makarantu a faɗin ƙasar nan.
![Dubu Ta Cika: An Kama Malamin Da Ya Damfari Wata Baiwar Allah Kuɗi Sama da Naira Miliyan 1.6](https://cdn.legit.ng/images/190x107/1b70423926c7d11d.jpeg?v=1)
Jami'an tsaron Sibil Defens sun kama wani Malamin Coci bisa zargin zambar kuɗi Naira miliyan 1.67 na biza a jihar Ondo, sun bankado abubuwa da dama.
NSCDC
Samu kari