
NSCDC







Rundunar tsaron fafar hula reshen jihar Kano ta kama wasu mutane biyu da ake zargi da barnatar wayoyin fitilun kan titi a yankin karamar hukumar Fagge.

Hukumar tsaron fararen hula (NSCDC) ta samu nasarar damke wani mai safarar mutane, a kokarin fitar da su wajen kasar nan, inda yanzu haka ake zurfafa bincike.

Babban dan Mamman Nur, wanda ya kafa kungiyar ta'addanci ta ISWAP, Mahmud Mamman Nur Albarnawy, ya mika wuya ga jami’an hukumar NSCDC a Maiduguri, jihar Borno.

Miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun salwantar da ran wani kwamandan rundunar NSCDC a jihar Benue. An hallaka 'yan bindiga da dama yayin artabun.

Hukumar tsaron farar hula ta NSCDC ta tabbatar da cafke masu safarar man fetur daga jihar zuwa Katsina.Ta kama litar mai dubu ashirin, kuma ta mayar da su gidan mai.

Ana zargin jami'an hukumar NSCDC da hallaka wata mata a filin Idi a jihar Zamfara. Jami'an 'yan sanda sun fara gudanar da bincike domin gano gaskiya kan lamarin.

Yayin da ake cikin halin kunci a Najeriya, ‘yan bindiga sun yi yunkurin kai hari kan rumbun Gwamnatin Tarayya da ke karamar hukumar Dutsinma a jihar Katsina.

A jihar Kano, jami’an NSCDC sun damke ‘dan shekara 85 da zargin garkuwa da mutane. Idan dai gaskiya ne, da alamu tsufa tayi wa wannan mutumi gardama.

Hukumar tsaron farar hula (NSCDC) ta kama wani dattijo mai shekaru 85 mai suna Ibrahim Usman da ake zargi da yin garkuwa da wani yaro dan shekara 3 a Kano.
NSCDC
Samu kari