NSCDC
Akwai yiwuwar shugaban kasa, Bola Tinubu ya nada tsohon shugaban masu tsaron marigayi Sani Abacha, Mejo Hamza Al-Mustapha mai ritaya a matsayin kwamandan NSCDC.
Ministan harkokin cikin gida na tarayya, Mista Tunji Ojo ya bayyana cewa matsalar tsaro ce ta sanya iyaye suka daina tura yaransu makarantu a faɗin ƙasar nan.
Jami'an tsaron Sibil Defens sun kama wani Malamin Coci bisa zargin zambar kuɗi Naira miliyan 1.67 na biza a jihar Ondo, sun bankado abubuwa da dama.
Hukumar tsaro ta NSCDC ta kama matasa 46 a gidajen Gala a jihar Gombe bayan Gwamna Inuwa Yahaya ya umarci kulle dukkan gidajen Galan a Gombe don rage barna.
Fada ya kaure tsakanin jami'in hukumar NSCDC da wani dan bautar kasa a ranar Asabar, 17 ga watan Yuni kan abinci a wajen wani taro inda suka ba hammata iska.
Hukumar NSCDC reshen jihar Kano ta kama wadansu mutane biyar ake zargi da kwacen wayoyi a Kano, yanzu haka tana neman mutane biyu da ake zargin da siyan wayoyin
Rundunar NSCDC ta samu nasarar kama wasu manyan motoci guda biyu ɗauke da wasu duwatsu masu daraja a jihar Zamfara. Rundunar ta bayyana dalilin kama motocin.
Hukuma ta kama wadanda ke da hannu wajen bugawa da yawo da kudin jabu. Kakakin NSCDC ya ce wadanda ke hannu su ne: Kamalu Sani, Uzaifa Muazu da Suleiman Yusuf
Rahoton da muke samu daga jihar Imo na bayyana yadda wasu tsagerun 'yan bindiga suka hallaka jami'an hukumar NSCDC 3 da kuma fararen hula a jihar da ke Kudu.
NSCDC
Samu kari