
Albashin ma'aikatan najeriya







Gwamna Babagana Umaru Zulum na jihar Borno ya aiwatar da dokara sabon mafi ƙarancin albashi, ma'aikata sun fara ganin karin kudi a albashinsu na wata.

Gwamna Ahmadu Umaru Fintiri na jihar Adamawa ya ƙaryata labarin kakaba harajin N40,000 ga ma'aikatan jihar da ake yaɗawa bayan fara biyan mafi ƙarancin albashi.

Gwamnan jihar Kaduna, Malam Uba Sani ya amince da sabon mafi karancin albashi ga ma'aikata. Gwamnan ya amince zai biya N72,000 daga watan Nuwamba.

Gwamnan jihar Ebonyi, Francis Nwifuru, ya amince da sabon mafi karancin albashi ga ma'aikata. Gwamnan ya amince da zai biya ma'aikata N75,000 a jihar.

Gwamnan jihar Bayelsa, Diri Douye ya amince da biyan N80,000 a matsayin sabon albashi ga ma'aikata inda ya ce ya tausayawa halin da al'umma ke ciki.

Gwamnan jihar Anambra, Farfesa Chukwuma Soludo ya amince da fara biyan mafi karancin albashin N70,000 ga ma'aikatan jihar. Gwamnan zai ba 'yan fansho kudi.

Gwamnan jihar Neja, Umaru Mohammed Bago ya bayyana cewa nan gaba jihar za ta iya biyan mafi karancin albashi ga ma'aikata na Naira miliyan daya duk wata.

Gwamna Mohammed Umaru Bago ya gana da ƴan kwadago, ya sana da N80,000 a matsayon sabon albashin mafi karanci da za a biya ma'aikata a jihar Neja.

Gwamnan jihar Enugu, Peter Ndabuisi Mbah ya amince da sabon mafi karancin albashin da zai rika biyan ma'aikatan jihar. Zai fara aiki daga watan Oktoban 2024.
Albashin ma'aikatan najeriya
Samu kari