
Albashin ma'aikatan najeriya







An tattara jerin gwamnonin Najeriya da ke biyan mafi karancin albashi fiye da na gwamnatin tarayya. An yi mamaki yadda gwamnatin Gombe za ta biya fiye da N70,000.

Gwamnan jihar Ondo, Lucky Aiyedatiwa ya amince da biyan sabon mafi karancin albashi ga ma'aikata. Gwamnan ya amince zai biya N73,000 a matsayin albashi.

Ma'aikatan jihar Jigawa sun shiga rudani bayan an yi musu ta leko ta koma kan mafi karancin albashi. Gwamna Umar Namadi ya musanta amincewa da N70,000.

Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya amince da fara biyan ma'aikatan jihar sabon mafi karancin albashi. Gwamna Zulum ya sa lokacin fara biya.

A wanna rahoton, za ku ji cewa gwamnatin Ahmed Ododo a jihar Kogi ta na shirin faranta wa ma'aikatanta, musamman a cikin halin tsada da hauhawar farashi.

Ma’aikatan hukumar NAFDAC sun fara yajin aikin sai baba-ta-gani kan harkokin jin dadin ma'aikata da karin girma. Sun zayyana bukatun da suke so a biya masu.

Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya ba ma'aikatan gwamnatin jihar tabbacin ceqa zai fara biyan mafi karancin albashi na N70,000 nan ba da jimawa ba.

Gwamnan Adamawa Ahmadu Fintiri ya umurci ma’aikatan jihar da su gabatar da takardunsu na daukar aiki domin magance matsalar ma'aikatan bogi a jihar.

Yan kwadago sun ce za su zauna cikin shirin daukar mataki kan jihohin da suka gaza karin albashi zuwa N70,000. NLC ta ce za ta tabbatar an kara albashi a jihohi.
Albashin ma'aikatan najeriya
Samu kari