Albashin ma'aikatan najeriya
Kungiyoyin NLC da TUC a matakin jihohi na ci gaba da bayyana sabon mafi ƙarancin albashin da suke buƙata daga gwamnati duba da matsin rayuwar da ake ciki.
Kungiyar Kwadago ta NLC ya bukaci karin mafi karancin albashi dubu 794 ga ma'aikatan yankin Kudu maso Yamma yayin da ake cikin matsin tattalin arziki.
Rahotanni na nuna cewa kungiyar kwadago za ta nemi N500,000 a matsayin mafi karancin albashi yayin da za a fara sauraron ra'ayoyin jama'a kan sabon tsarin albashin
Gwamnan jihar Jigawa Umar Namadi ya amince da biyan ma'aikatan gwamnatin jihar karin albashin naira dubu 30 har na tsawon watanni uku don saukaka masu.
NLC ta ce an yi mata barazana iri-iri domin a yi watsi da gama-garin zanga-zangar da ta gudanar. Kwamred Joe Ajaero ya ce kungiyar NLC ba za ta ja da baya ba.
Kwamred Ademola-Benco ya yanke kudin da yake so ma'aikata su tashi da shi a duk wata. NLC ta ce babu ja da baya a maganar biyan N1m ya zama mafi karancin albashi.
Gwamnati ta kwantar da hankalin ma’aikata a kan rade-radin korar dubbban jama’a daga aiki. Masu cewa za a kori ma'aikata wajen dabbaka aikin Oronsaye sun yi kuskure.
Kungiyar NLC ta bada wasu shawarwari da bukatu da ‘yan kwadago da sauran takwarorinta su ka dakatar da zanga-zangar lumunar gama-garin da aka shirya.
Mataimakin shugaban majalisar wakilai ya ce albashinsu bai isansu a Najeriya, Ben Kalu bayyana wannan ne a ranar Litinin kamar dai yadda Punch ta fitar da labarin.
Albashin ma'aikatan najeriya
Samu kari