Albashin ma'aikatan najeriya
An shafe shekaru kusan 25 kenan rabon da gwamnatin jihar Kuros Ribas ta yi shelar daukar ma’aikata. Lokacin da ake neman karin albashi, gwamna zai rage zaman banza.
Gwamnatin Neja ta yi alkawari kan fara biyan ma'aikata sabon mafi karancin albashi na N70,000 da zarar gwamnatin tarayya ta fara biyan ma'aikata sabon albashi.
Yayin da ake kuka bayan karin kudin mai a fadin Najeriya, gwamnan jihar Ogun, Dapo Abiodun ya kawo hanyar saukakawa al'ummarsa bayan karin kudin mai a kasar.
A wannan labarin, gwamnatin Ekiti ta rage yawan kwanakin da ma'aikatanta ke zuwa aiki a mako saboda rage radadin karin farashin litar fetur, amma ba ga kowa ba.
Gwamna Dikko Umaru Radda ya ce zai fara biyan ma'aikatan jihar Katsina mafi karancin albashin N70,000. Ya ce nan gaba kadan ma'aikata za su fara samun kudin
A cikin wannan labarin, za ku ji cewa gwamnati ta bayyana cewa dole sai ma'aikacin da ya mallaki katin shaidar dan kansa ta NIN za ta sayarwa shinkafa mai sauki.
Farfesa Babagana Umaru Zulum ya kafa kwamitin da zai yi nazari da tsara yadda za a fara biyan sabon mafi karancin albashi na N70,000 a jihar Borno.
A wannan labarin za ku ji cewa kungiyar yan fansho ta kasa (NUP) ta bayyana takaicin yadda wasu gwamnonin jihohi ke biyan ma'aikatan fansho a kasar nan.
Gwamnan Ebonyi, Francis Nwifuru ya ba da umarnin a fara biyan ma'aikatan jihar sabon mafi karancin albashi na N70000 daga karshen watan Satumban 2024.
Albashin ma'aikatan najeriya
Samu kari