Fadar shugaban kasa
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu na da dabi'ar tafiya zuwa yin hutu a kasashen waje tun bayan hawansa mulki. Shugaban kasan ya kwashe kwanaki yana hutu.
Shugaban kwamitin gyaran haraji na shugaban kasa, Taiwo Oyedele ya bayyana cewa ba Gwamnatin Bola Tinubu ce ta kirkiro harajin fetur ba kamar yadda ake yadawa.
Fadar shugaban kasa ta tabbatar da kirar daya daga cikin masu taimakawa shugaban kasa, Fegho John Umunubo wanda ke aiki a ofishin Kashim Shettima.
A labarin nan, za a ji lokutan da Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ke naɗin muƙamai yana warware su ba tare da sanar da dalilan da su ka jawo ɗaukar matakin ba.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya dauki hutun aiki na kwanaki 10, zai shafe wannan lokaci a tsakanin kasashen Faransa da Birtaniya in ji fadar gwamnati.
Shugaba Bola Tinubu ya ce ya samu Dala a kan N1,900 a lokacin da ya hawu kan mulkin Najeriya a 2023. Legit ta yi bincike domin gano gaskiyar maganar.
Kungiyar masoyan tsohon shigaban kasa, Marigayi Muhammadu Buhari ta gana da Bola Ahmed Tinubu a Aso Villa, ta kuma tabbatar da goyon baya ga shugaban kasa.
Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa ya yi rantsuwa ne a 2023 domin yi wa kowane yankin Najeriya adalci ba tare da nuna wariya ba.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa’i ya bayyana dalilinsa na yawan sukar gwamnatin Uba Sani da ya taimaka aka kafa a jiharsa.
Fadar shugaban kasa
Samu kari