Malaman Izala da darika
An fara zaman sauraron shari'ar batanci ga Annabi Muhammad SAW a a kotun koli, mawakin Kano, Yahaya Sharif Aminu ne ake tuhuma da aikata wannan babban laifi.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya bukaci masu zanga zanga kam kalaman Sheikh Lawal Triumph da au rubuto korafinsu a hukumance domin daukar mataki .
Hukumomin Saudiyya sun sanar da rasuwar Sheikh Abdulaziz bin Abdullah Al Sheikh da ya ke shugaban malaman Saudiyya kuma tsohon limamin Arafa na shekara 34.
Dr Ibrahim Jalo Jalingo a bukaci gwamna Radda ya shirya mukabala da dan kala kato, Yahaya Masusuuka kamar yadda aka yi da Abduljabbar a Kano lokacin Ganduje
Shugaban malaman Ondo kuma babban limamin Owo, Sheikh (Dr) Imam Alhaji Mayor Ahmad Olagoke Aladesawe ya rasu yana da shekara 91 a duniya a jihar Ondo.
Izala a Kano ta bukaci 'yan sanda, DSS da gwamnatin Kano ta dauki mataki kan zargin 'yan Darika da kona mata masallaci da kai wa limami hari a Mauludin Takutaha
Mataimakin gwamnan Kano, Aminu Abdulsalam Gwarzo ya ziyarci shugaban Malaman Izala, Sheikh Sani Yahaya Jingir kan rasuwar Saidu Hassan Jingir a Filato.
Kungiyar Izala reshen Kankia ya sanar da rufe masallacin Juma'a sakamakon ambaliyar ruwan da ta mamaye shi, ta fara shirye shiryen gina sabon masallaci.
Gwamnatin jihar Neja ta bayyana cewa jita-jitar da ake yadawa cewaGwamna Umaru Bago ya hana malamai wa'azi sai sun mallaki lasisi ba gaskiya ba ne.
Malaman Izala da darika
Samu kari