
Malaman Izala da darika







Cibiyar Daarul Hadeethis Salafiyyah da ke Zariya da Albani Zariya ya assasa ta fitar da rahoto kan nasarorin da ta samu shekaru 11 bayan kashe Sheikh Albani.

An shiga jimami a jihar Kaduna sakamakon rashin daya daga cikin mamnyan malaman addinin musulunci. Sheikh Ishaq Yunus Almadany ya yi bankwana da duniya.

Malamin addini a Najeriya, Sheikh Ahmad Tijjani Yusuf Guruntum ya bukaci musulmai su daina gaba da juna kafin Ramadan. Ya yi kira kan ciyarwa da sulhu a azumi.

Fitaccen malamin addinin Musulunci, Sheikh Idris Abdul'aziz Dutsen Tanshi ya bayyana ra'ayinsa a kan dambarwar iyalan Sheikh Muhammad Auwal Albani.

Sheikh Ahmad Tijjani Yusuf Guruntum ya yi nasiha ga malamai masu mu'amala da 'yan siyasa yana cewa za a iya rusa musu da'awa da dabara idan ba su hankalta ba.

An sanar da rasuwar matai mataimakin shugaban malaman kungiyar Izala a jihar Filato, Sheikh Ibrahim Umar ya rasu bayan rashin lafiya. Za a masa jana'iza a Jos.

Kungiyar Izala reshen Jos ta shirya taron shekara a birnin tarayya Abuja. Tinubu, Atiku na cikin wadanda ka gayyata, za a nemi kudi Naira biliyan 1.5

Gwamnan Filato, Caleb Mutfwang ya ce ba hana kiran sallah a jihar Filato ba. Ya yi bayani ne bayan yada jita jitar hana Musulmai kiran sallah a jihar Filato

Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya gana da Kalifan Tijjaniyya na duniya, Khalifa Sheikh Muhammad Mahi Inyass yayin da Kashim Shettima ya hadu da yan Izala.
Malaman Izala da darika
Samu kari