Malaman Izala da darika
Fitaccen malamin addinin Musulmi, Sheikh Mansur Isah Yelwa ya dawo limanci a masallacin jami'ar Abubakar Tafawa Balewa da ke jihar Bauchi bayan kwana 4 da murabus.
Sheikh Mansur Isah Yelwa ya yi barazanar barin limanci a masallacin jami'ar ATBU a Bauchi saboda cewa ana son samar masallacin darika ba bisa ka'ida ba.
Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa ya nuna cewa lokaci ya yi da za a hana almajiranci a Najeriya saboda matsalolin tsaro. Ya ce a maye gurbinsa da boko.
Ustazai da ke koyarwa a Islamiyya sun haɗawa a iyalan malamar Islamiyya da aka kashe a Kaduna tallafin kudi sama da N270,000. Mijin Ummulkhairi ne ya karbi kudin.
Iyalai da 'yan uwa da abokna arzikin malamar Islamiyya mai suna Ummulkhairi da aka kashe a Kaduna sun nuna matukar damuwa game da kisan da aka mata.
Rundunar 'yan sandan jihar Kaduna ta yi Allah wadai da kona wata malamar Islamiyya da aka yi a jihar Maraba Jos a jihar Kaduna kan zargin ta da satar yara.
Matatar shugaban Izala kuma tsohon shugaban hukumar NAHCON, Sheikh Abdullahi Saleh Pakistan ta rasu. Za a yi jana'izar Hajiya Zainab a yau da karfe 10:00 na safe.
Mawakin jam'iyyar APC, Dauda Kahutu Rarara ya ce bai kamata malamai su zuba ido ana yada bidiyon rashin tsaro ba. Ya ce ya kamata su sauya salon wa'azi.
Shugaban hukumar JAMB, Farfesa Ishaq Oloyede ya gargadi malamai kan tallata 'yan siyasa a zaben 2027 a masallatai, ya ce hakan bai dace da su ba sam.
Malaman Izala da darika
Samu kari