Malaman Izala da darika
Malamin Musulunci da zai yi takarar gwamna, Sheikh Bashir Sani Ahmad Sokoto ya yi zargin cewa an je za a kashe shi. An kama wanda ake zargi ya je gidan shi.
'Yan ta'adda sun kai wa Sheikh Abubakar Puma hari a masaukin da yake tafsiri a Gombe. An gano wanda ya yi barazanar kisan a Facebook kafin harin.
Farfesa Ibrahim Makari ya yi kira ga shugaba Bola Ahmed Tinubu da ya taimaka ya saki Sheikh Sani Khalifa Zariya da aka kama kan yunkurin juyin mulki.
An taba dakatar da Sheikh Abduljabbar Nasiru Kabara, Sheikh Nuru Khalid, Sheikh Muhammad bin Usman da Sheikh Alkali Salihu Zariya daga wa'azi a Najeriya.
Malamin addinin Musulunci, Sheikh Usman Muhammad Al-Juzuri ya yi bayani game da muhimman abubuwan da ake so kowane Musulmi ya yi a kwana 10 na karshen Ramadan.
Gwamnan jihar Taraba, Agbu Kefas, ya dauki matakin warware rikicin mallakar masallaci da ya taso tsakanin kungiyar Izala da wasu kungiyoyi biyu a Donga.
'Yan Najeriya sun yi Allah wadai da kisan da aka yi wa masu sallar tarawihi a masallaci jihar Kebbi. Bashir Ahmad ya yi Allah wadai da hari a masallacin.
Wata tawagar yan Majalisar wakilai da suka damu da halin da Najeriya ke ciki sun roki malaman musulunci a fadin Najeriya su dage da Al-Qunut a watan Ramadan.
Yayin da ake tsaka da azumin watan Ramadan, 'yan bindiga sun saka wa malamai harajin yin wa'azi a jihar Kebbi. Suna so a biya su N100m kafin yin wa'azi a Utouno.
Malaman Izala da darika
Samu kari