Malaman Izala da darika
Tsohon ministan wasanni, Solomon Dalung ya ziyarci gidan malamar Islamiyya, Ummulkahiri da aka kashe a Kaduna. Ya tattauna da 'ya'yanta da mijinta.
Mai alfarma Sarkin Musulmi ya zauna da malaman Izala da Darika, manyan sarakunan Arewacin Najeriya da sauransu kan rashin tsaro a Arewacin kasar.
Gwamnatin Kano ta samu goyon bayan kungiyar Izala kan tazarcen Abba Kabir Yusuf a zaben 2027 mai zuwa. Abba Kabir ya yi wa Izala godiya kan goyon bayan.
Sheikh Ibrahim Dahiru Bauchi ya bayyana cewa lokacin shiru ya zo karshe a kan ba 'yan Tijjaniyya masallaci a jami'o'in kasar nan. Ya yi barazanar zuwa kotu.
Jami'ar Abubakar Tafawa Balewa da ke Bauchi (ATBU) ta dakatar da dukkan ayyukan ibada bayan salloli biyar sai bayan kwamitin da aka kafa ya haɗa rahoto.
Fitaccen malamin addinin Musulmi, Sheikh Mansur Isah Yelwa ya dawo limanci a masallacin jami'ar Abubakar Tafawa Balewa da ke jihar Bauchi bayan kwana 4 da murabus.
Sheikh Mansur Isah Yelwa ya yi barazanar barin limanci a masallacin jami'ar ATBU a Bauchi saboda cewa ana son samar masallacin darika ba bisa ka'ida ba.
Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa ya nuna cewa lokaci ya yi da za a hana almajiranci a Najeriya saboda matsalolin tsaro. Ya ce a maye gurbinsa da boko.
Ustazai da ke koyarwa a Islamiyya sun haɗawa a iyalan malamar Islamiyya da aka kashe a Kaduna tallafin kudi sama da N270,000. Mijin Ummulkhairi ne ya karbi kudin.
Malaman Izala da darika
Samu kari