Malaman Izala da darika
An samu labari Shugaban Fityanul-Islam ya ce za su saka wa Gwamna Uba Sani da ƙuri’a saboda yadda ya tallafa wa addini da kuma inganta zaman lafiya a Kaduna.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya bukaci musulmin Najeriya su sanya kasarsu a addu'a kuma su yi koyi da kyawawan halayen fiyayyen halitta, Annabi Muhammad SAW.
Hudubar Sheikh Sani Jingir ta fara aiki, ana samun masu zaben Bola Tinubu. Amina Aliyu Kwararre ta ce babu abin da zai hana ta zaben Bola Tinubu a 2027.
An sanar da rasuwar Sheikh Imam Aliyu Ladan bayan rashin lafiya, inda malamai da ɗalibai suka yi ta’aziyya tare da roƙon Allah Ya sanya shi a Firdausi.
Femi Fani-Kayode, ya gargaɗi fitaccen malamin addinin Musulunci, Sheikh Yahaya Jingir, game da shigar da batun addini cikin al'amuran siyasa gabannin zaɓen 2027.
Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta sanya 19 ga Oktoba, 2026 domin gurfanar da Baffa Hotoro kan zargin bata sunan Sheikh Dahiru Bauchi da Sheikh Munir Koza
Dr. Ahmad Gumi bai kyale kowa ba wajen martani kan kalaman Sheikh Jingir. Bisa dukkan alamu dai jawabin Sani Yahaya Jingir a Kano ya fusata jama'a.
Solomon Dalung ya yi wa Sani Yahaya Jingir raddi, ya fada masa tikitin Musulmi da Musulmi bai nufin iyalin Musulmai za su ci, su koshi ko su samu tsaro.
Mutane 334 daga ƙasashe 133 za su fafata a gasar Alƙur’ani ta Sarki Abdulaziz a Makkah, inda ake neman kyautar Riyal miliyan 10.26, wato Naira biliyan 3.7.
Malaman Izala da darika
Samu kari