Malaman Izala da darika
Shehin Darikar Tijjaniyya a jihar Kano, Malam Uwais Limanci ya nemi mukabala da Sheikh Abubakar Lawan Triumph bayan zaman kwamitin shura na Kano da aka yi.
Malamin addini, Sheikh Muhammad Nuru Khalid ya yi ikirarin cewa Lawrence of Arabia ne ya jagoranci kafa Wahabiyanci. Mun yi bincike kan gaskiyar lamarin.
Taron malaman Arewa da aka yi a Kaduna ya tattauna matsalar rashin tsaro da habaka tattalin arziki. Sarkin Musulmi ya bukaci a hada kai a Arewa domin cigaba.
Hukumar kula da gidajen gyaran hali ta jihar Kano ta tabbatar da mayar da Sheikh Abduljabbar Nasiru Kabara daga Kano zuwa gidan gyaran halin Kuje da ke Abuja.
Sheikh Lawan Abubakar Shua'ibu Triumph ya yi bayanai bayan zama da kwamitin shura na jihar Kano da ya yi. Ya ce ya amsa tambayoyi kan zargin batanci.
Rahoto ya tabbatar da cewa an yi zama tsakanin Sheikh Lawan Triumph da wakilai daga kwamitin Shura, jihar Kano. Malamin ya ce kofarsa a bude take don karbar gyara.
Sheikh Ibrahim Aliyu Kaduna ya ce Abba Kabir Yusuf gwamna ne na kowa da kowa inda ya shawarce shi da ya ja kunnen mukarrabansa da ke zagin yan Izalah.
Dr Abdulmudallib Gidado Triumph ya ce akwai bukatar zama da shugabannin Kiristoci a Arewa kan zuwan Isra'ila Najeriya kan maganar kisan kare dangi.
Shugaban Izala, Sheikh Abdullahi Bala Lau ya ce ya kamata a kawo hujja kan maganar da Shekh Lawan Triumph ya yi a Kano aka ce ya yi batanci ba siyasa za a yi ba.
Malaman Izala da darika
Samu kari