Malaman Izala da darika
Majalisar Shari'a ta Najeriya ta ce Musulmai ba za su amince da zabe a karkashin shugaban hukumar INEC saboda zarginsa da nuna bangaranci da wariya a maganganusa.
Wasu manyan jami'an hukumar alhazai ta kasa, NAHCON na son shugaba Bola Ahmed Tinubu ya sauke Sheikh Abdullahi Saleh Usman Pakistan a shugabanci.
Kungiyar Izala ta tura malamai tafsiri jihohin Najeriya da wasu kasashen duniya. Shugaban malaman kungiyar, Sheikh Sani Yahaya Jingir ne ya tura malaman.
Malamin addinin Musulunci, Sheikh Habibu Yahaya Kaura ya rasu bayan fama da doguwar jinya a wani asibiti a Abuja. Manyan malamai a Najeriya sun tabbatar da rasuwarsa
Mabiya Tijjaniyya miliyan 3 sun hallara a Katsina domin Mauludin Sheikh Ibrahim Nyass; Gwamna Radda da Sarki Sanusi sun yi kira ga zaman lafiya a Janairu 2026.
Iyalan babban Shehin Darikar Tijjaniyya, Sheikh Sani Khalifa Abdulkadir Zariya sun ce har yanzu ba su san a wane waje aka tsare mahaifinsu ba kwanaki 25 da kama shi.
Malaman addinin Musulunci 20,000 na gudanar da taron duniya a Najeriya. Malamai sun fito daga Amurka, Saudi karkashin cibiyar Daaru Na’im Academy.
Sheikh Ahmad Tijjani Yusuf Guruntum ya yi nasiha game da zaben 2027. Ya bukaci 'yan Najeriya su kayar da dukkan wanda bai cancanta ba a zaben 2027.
Malaman Musulunci a Kano sun yi wa Amurka zazzafan martani kan tsoma baki game da Sharia'ar Musulunci da hukumar Hisbah. Za a fara alkunut a jihohi.
Malaman Izala da darika
Samu kari