Malaman Izala da darika
Shugaba Bola Tinubu ya nuna alhininsa kan rasuwar Sheikh Imam Tijani Gbajabiamila. Ya bayyana gudunmawar da marigayin ya bayar ga Legas da Najeriya.
Sheikh Alhaji Ali ya ce da su zabi ‘dan Izala gara su zabi kirista ko arne, ya ja kunne. Malamin darikar Tijjaniya ya fifita zaben kirista a kan ‘dan Izala.
Mutane sun ce lallai Isa Pantami ya cika ‘dan siyasa da suka ji wasu kalamai da suka rika fitowa daga bakin shi a garin Balanga inda ya caccaki APC da kyau.
Baban Chinedu ya tabo Isa Ali Pantami, ya zargi malam da rashin iya mu’amala. Yusuf Haruna ya ce tsohon ministan zai iya rike Najeriya, sai dai akwai gyara a lamarin
Tsohon ministan wasanni, Solomon Dalung ya ziyarci gidan malamar Islamiyya, Ummulkahiri da aka kashe a Kaduna. Ya tattauna da 'ya'yanta da mijinta.
Mai alfarma Sarkin Musulmi ya zauna da malaman Izala da Darika, manyan sarakunan Arewacin Najeriya da sauransu kan rashin tsaro a Arewacin kasar.
Gwamnatin Kano ta samu goyon bayan kungiyar Izala kan tazarcen Abba Kabir Yusuf a zaben 2027 mai zuwa. Abba Kabir ya yi wa Izala godiya kan goyon bayan.
Sheikh Ibrahim Dahiru Bauchi ya bayyana cewa lokacin shiru ya zo karshe a kan ba 'yan Tijjaniyya masallaci a jami'o'in kasar nan. Ya yi barazanar zuwa kotu.
Jami'ar Abubakar Tafawa Balewa da ke Bauchi (ATBU) ta dakatar da dukkan ayyukan ibada bayan salloli biyar sai bayan kwamitin da aka kafa ya haɗa rahoto.
Malaman Izala da darika
Samu kari