Hukumar Sojin Najeriya
Hafsan tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa, ya bayyana damuwa kan tabarbarewar tsaro, inda ya bayyana yadda suke samun kudade domin ayyukansu.
Wasu majiyoyi sun sake tabbatar wa cewa shugaban yan bindiga, Bello Turji ya sake sauya mafaka inda aka gano shi a dajin Kalage da ke Kagara ta Gabas a Zamfara.
Dan ta'adda, Bello Turji ya yi shiru a yan kwanakin nan yayin da sojoji ke kara cin masa inda ake zargin ya sake wasu mayaka domin tsira daga mamayar yan bindiga.
Tinubu ya ƙaddamar da ginin sansanin sojoji a Abuja, ya yi alkawarin tallafi da inganta jin daɗin sojojin Najeriya yayin da ƙarancin gidaje ya zama kalubale.
Gwamna Radda ya bayyana cewa yana nan kan bakarsa ba gudu ba ja da baya, ba zai yi sulhu da ƴan bindiga ba amma idan sun yi tuba ta Allah da Annabi zai agaza masu.
Rahotanni sun tabbatar da cewa shugaban ƴan bindiga, Bello Turji ya saki dukkan waɗanda ya kama yayin da sojoji ke matsa masa lamba a jihar Zamfara.
Gwamnatin Malam Dikko Umaru Radda ta nanata cewa ba za ta nemi zaman sulhu da kowane ɗan bindiga ba amma za ta karɓi duk wanda ya tuba ya miƙa wiya.
Rahotanni sun tabbaar da cewa jagoran 'yan bindiga, Bello Turji ya koma sabon mafaka a gabashin Dutsin Birnin Yaro domin tserewa tsauraran farmakin sojoji a Fakai.
Wasu rahotanni sun ce rundunar sojoji ta ruguza wani ginin makaranta a kauyen Fakai a jihar Zamfara da ke Arewacin Najeriya da Bello Turji ke adana kayan abinci.
Hukumar Sojin Najeriya
Samu kari