Gasar kwallo
Dan wasan kwallon kafa a Najeriya, Victor Osimhen ya lashe kyautar gwarzon Afirka ta shekarar 2023 inda ya kara da Salah da kuma Hakimi a kasar Morocco.
'Yan wasan Nahiyar Afirka da dama sun buga tambola a gasar Firimiya da ke Ingila, a wannan karo mun tsamo muku wadanda su ka fi shahara a gasar ta Firimiya.
Daga filayen da aka buga gasar Champions League, Kofin Duniya da manyan wasanni a kasa, Legit ta yi nazarin filayen da za a buga gasar EURO 2024 a Jamus.
Kasar Saudiyya ta tura kudirin neman bakwancin gasar cin kofin duniya a shekarar 2034 bayan kasar Qatar ta dauki bakwancin gasar a shekarar 2022 wanda ya yi armashi.
Mai tsaron gidan kungiyar kwallon kafa ta Manchester, Andre Onana ya bayyana yadda ya ke fuskantar kalubale wurin maye gurbin tsohon mai tsaron gida, David De Gea.
Fitaccen ɗan wasan ƙwallon ƙafa na kulob ɗin AlNassr FC, Christiano Ronaldo ya bayyana cewa babu wata adawa da ke tsakaninsa da ɗan kwallon Lionel Messi kamar.
Ministan wasanni a Najeriya, John Enoh ya tattara komai na shi tare da mayar da ofishinsa filin wasa na MKO Abiola a Abuja don sanya ido kan ci gaban wasanni.
Magoya bayan kungiyar Juventus sun cika filin wasa makil su na ihun cewa ba sa son siyan Romelu Lukaku da kungiyar ke shirin yi, su ka ce ya yi tsufa da yawa.
Asisat Oshoala, yar wasan kwallon kafan Najeriya ta mata, ta bayyana cewa mahaifinta ba zai ji dadi ba idan yaga hotonta da aka dauka lokacin da take murnar.
Gasar kwallo
Samu kari