Hukumar yan sandan NAjeriya
Tawagar 'yan Majalisar Tarayya daga Kebbi ta bukaci hukumomin tsaro su binciki tsohon Antoni Janar, Abubakar Malami kan zarge-zargen da ya yiwa Gwamna Nasir Idris.
Yan bindiga sun shiga kauyuka biyu a kananan hukumomin Makarfi da Kudan da ke jihar Kaduna, sun yi garkuwa da wani dan siyasa da ya yi fice a yankin.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Mai Mala Buni ta jihar Yobe ta bayyana takaicin yadda aka dawo da labarin kisan mutum 84 a Mafa a matsayin wanda ya faru yanzu.
Tsohon ministan shari'a, Abubakar Malami ya zargi gwamnan Kebbi da shirin shigo da yan daba, sojojin haya don danne yan adawa, ya zarge shi da alaka da Lakurawa.
Kelechi Ebubechukwu, yar shekara 24, ta mutu a gidan saurayinta a Abuja. An tsare masoyinta yayin da bincike ke ci gaba kan musabbabin mutuwarta.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar 'yan sandan Kano ta karyata cewa ta tsare wani dan jarida AbdulAziz Aliyu bisa zargin yada labari ba daidai ba a jihar.
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a jihar Katsina. 'Yan bindigan sun kashe mutane tare da yin awon gaba da wasu masu yawa.
Rundunar 'yan sandan jihar Kaduna ta bayyana cewa dole sai El-Rufa'i da wasu 'yan ADC sun bayyana a gabansu domin amsa tambayoyi. Sun yi watsi da wakilana El-Rufa'i.
Binciken kwa-kwaf ya tabbatar da gaskiya kan wasu bayanai da shafukan yanar gizo suke yada ikirarin cewa gwamnati za ta cire aljihu daga kayan ‘yan sanda.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari