Hukumar yan sandan NAjeriya
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun yi awon gaba da mutanen da ba su san hawa ba, ba su san sauka ba a jihar Zamfara. Sun kuma sace wasu ahanu.
Jami'an 'yan sanda a jihar Zamfara sun samu nasarar yin raga-raga da 'yan bindiga. 'Yan sandan sun hallaka miyagu takwas bayan sun yi musu kwanton bauna.
'Yan bindiga sun kashe 'yan sanda biyu da ke rakiyar shugaban masu rinjaye na majalisar Ebonyi, yayin da motarsu ta lalace a Imo. 'Yan sanda sun fara bincike.
An samu tashin hankali a wasu sassan Abuja kan mallakar fili. Rahotanni sun nuna cewa an harbe dan wani limami bayan yan sanda su yi harbi a Abuja.
A labarin nan, za a ji cewa iyaye mata da ƴan mata, musamman mazauna kofar mata a Kano sun bazana domin zanga-zangar adawa da yawaitar faɗan daba.
An samu asarar ran mutum daya bayan da aka yi fito na fito tsakanin jami'an 'yan sanda da mutanen gari a birnin tarayya Abuja. Wasu kuma sun jikkata.
Hukumar kare hakkin dan Adam ta IHRC ta duniya a Najeriya ta roki alfarma wurin Shugaba Bola Tinubu game da zargin Abba Kyari inda ta bukaci ya yafe masa.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar ƴan sandan Kaduna ta yi nasarar damƙe wani matashi da ake zargi da kwaiwayon muryoyin wasu gwamnonin Arewacin ƙasar nan.
A labarin nan, za a ji cewa ƙungiyar kare hakkin ɗan adam ta Amnesty Int'l Ta yi tir da yadda jami'an tsaron kasar nan, musamman DSS suka kama matashin Ghali.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari