Hukumar yan sandan NAjeriya
A labarin nan, za a ji cewa zanga-zangar lumana da wasu matasan jihar Kano suka shirya game da matsalar tsaro ta bar baya da kura inda aka yi kone-kone.
'Yan ta'adda sun kai hari a wata makarantar da ake horar da jami'an rundunar 'yan sandan Najeriya a jihar Yobe. 'Yan ta'addan sun kashe jami'an 'yan sanda.
‘Yan sandan Katsina sun kama wani mutumi a Babban Asibitin Funtua bisa zargin yunkurin satar mahaifar sabon jariri domin amfani da ita wajen tsafi.
Da safiya yau Juma'a, wasu yan bindiga suka kutsa makarantar sakandire a jihar Oyo, inda suka sace shugabar makarantar da dalibai da yawa da ba a tantance ba.
Wasu 'yan ta'adda dauke da bindigogi sun tare matafiya a jihar Zamfara. 'Yan ta'addan sun kashe mutane tare da yin awon gaba da wasu da dama zuwa daji.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar yan sandan Kano ta samu nasarar gano wani da ake zargin yana safarar makamai daga wajen jihar, inda aka gano miyagun makamai.
Wasu miyagun yan bindiga da ake zargin barayin daji ne sun kashe dan Fulani mai kiwo da ya yi kokarin hana su sace masa shanu a karamar hukumwar Gwarzo, jihar Kano.
Sufeto Janar na rundunar yan sandan Najeriya, Olatunji Disu ya ba da umarnin gudanar da bincike kan zargin wasu jami'ai biyu da kisan Abubakar Idris Dadiyata.
Gwamnatin jihar Kano karkashin jagorancin Gwamna Abba Kabir Yusuf ta musanta batun 'yan daba sun hallaka mutanw biyar bayan rantsar da Sule Garo.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari