Hukumar yan sandan NAjeriya
‘Yan bindiga sun kashe jami’an ‘yan sanda biyu tare da raunata wani a Rivers a wani shingen bincike, yayin da rundunar ta fara bincike don kamo maharan.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani ya bayyana cewa gwamnatinsa ba za ta yi kasa a gwiwa a kan batun Malama UmmulKhairi ba.
Rundunar yan sandan jihar Katsina ta bayyana cewa an kama wata mata, Sadiya Lwal bisa zargin yunkurin kashe mijinta da wuka yana cikin barci a gida.
Jigon jam'iyyar NDC mai adawa, Buba Galadima, ya yi gargaɗi cewa kafa 'yan sandan jihohi na iya zama barazana ga dimokuraɗiyya da haɗin kan Najeriya.
Mai magana da yawun rundunar 'yan sandan jihar Borno, Nahum Kenneth Daso, ya bayyana yadda 'yan ta'addan ISWAP suka sace daliban da ke zana jarabawa.
Majalisar Wakilai da ta Dattawa sun amince da kudirin da ke neman kafa 'yan sandan jihohi a Najeriya. Kudirin zai sauya yadda tsarin aikin 'yan sanda yake.
Rundunar 'yan sandan Benue ta kama mutum 10 da ake zargi da kashe shugaban MACBAN na Benue, Alhaji Ardo Risku Mohammed, tare da abokinsa Yakubu Isah.
Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce bincike ya nuna wasu mutum 17 na da hannu a kisan Malama Ummulkhairi kuma tuni aka gurfanar da su a gaban kotu.
Rundunar yan sandan jihar Delta ta tabbatar da gano gwar wata budurwa a ɗakin saurayinta kwanaki kadan bayan ta kai masa ziyara, an kama wanda ake zargi.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari