Hukumar yan sandan NAjeriya
Bayan kama wata da ake zargi da safarar yara a Oyo ta amsa cewa ta sayar da yaran da ta haifa tare da satar yara 19, shida daga cikinsu sun mutu.
Mataimakin Kwamishinan ’Yan Sanda na Zamfara mai kula da ayyuka, DCP Asbagu Aliyu Muhammad, ya yi bankwana da duniya bayan fama da jinyar rashin lafiya.
VeryDarkMan ya nemi afuwar sojoji, ’yan sanda, kwastam da shige da fice kan kiran su “unknown gunmen”, yana cewa kalaman nasa sun yi musu rashin adalci.
Yan bindiga dauke da makamai sun kai hari Girkau a Sokoto, inda suka kashe mutane biyar, suka jikkata uku tare da sace dabbobi da ba a tantance adadinsu ba.
Yan sandan Bauchi ta fara bincike kan murabus ɗin CPL Yusuf Aliyu, wanda ya ce bai samu albashinsa ba shekaru biyu yayin da rundunar ta yi magana.
Wani Sufetan ’dan sanda a Sokoto mai suna Adamu Isah ya rasu bayan ya fadi jim kadan bayan kammala atisayen motsa jiki na mako-mako a hedikwatar rundunar.
An tsare Aminu Sanda a Katsina kan zargin lalata allunan tallan Bola Tinubu, yayin da aka tuhume shi da laifin cin amanar ƙasa. Lauyoyi sun yi mamaki.
Rundunar yan sandan jihar Sakkwato ta yabbatar da kai hari wani kauye a karamar hukumar Rabah, inda aka kashe manoma takwas tare da jikkata wasu da dama.
Yan bindiga sun kashe shugaban jam'iyyar APC na Rantan, Garba Buba, da wani mazauni, yayin da hare-haren garkuwa da mutane ke ƙara tsananta a jihar Kano.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari