Hukumar yan sandan NAjeriya
Wata kungiyar farar hula ta caccaki shugaban 'yan sanda kan kalamansa na cewa a hada hukumar 'yan sanda da NSCDC. Kungiyar ta ce hakan zai kawo cikas a harkar tsaro
Rundunar 'yan sandan jihar Kaduna ta samu nasarar cafke wasu mutum biyu da ake zargi da yi wa 'yan bindiga safarar makamai a jihar. Ta kwato bindigu masu yswa.
Rundunar ƴan sandan jihar Nasarawa ta kama wasu mutum uku da suka yi wa kawun ɗaya daga cikinsu barazanar garkuwa, suka karɓi fansar Naira miliyan biyu.
Wani abin bakin ciki da takaici ya faru yayin da wasu daliban sakandare suka yi wa ɗaliba 'yar uwarsu dukan wanda ya ta da ƙura a kafofin sadarwa na zamani.
Fitaccen ɗan daudu a Najeriya, Idris Okuneye da aka fi sani da Bobrisky ya nemi alfarma bayan daure shi har tsawon watanni shida a gidan kaso kan cin mutuncin naira.
Tsohon shugaban kasa, Goodluck Ebele Jonathan, ya goyi bayan samar da 'yan sandan jihohi a kasar nan. Ya ce za a samu tsaro idan aka samar da su.
Sufeto Janar na ‘yan sandan Najeriya, Kayode Egbetokun, ya nuna adawa da kafa ‘yan sandan jihohi da hujjar cewa har yanzu Najeriya ba ta kai ga matakin haka ba.
Rahotanni sun nuna cewa wasu da ake kyautata zaton ‘yan bindiga ne sun kai farmaki garin Dutse da ke babban birnin tarayya Abuja inda suka yi garkuwa da mutane 5.
An kama wani malamin tsibbu a Ifa, Onifade Oyekanmi, bisa laifin hada baki da abokansa wajen kashe wata mata mai suna Usman Aminat a kan neman kudi a Ibadan.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari