Hukumar yan sandan NAjeriya
Rundunar ‘yan sandan Kebbi ta samu nasarar kama wata mata, Khadija Ibrahim mai shekaru 19 kan zargin satar jariri a Zuru tare da kai shi wurin mijinta.
‘Yan bindiga dauke da makamai masu yawa sun kai hari Dansarai a Katsina, inda suka kashe mutane uku, suka jikkata biyar tare da sace wata mata da dabbobi.
A labarin nan za a ji cewa rundunar yan sandan kasar nan reshen jihar Bauchi ta sanar da jama'a shirye-shiryen da ake yi game da zaben kananan hukumomi.
Gwamnan Osun, Ademola Adeleke, ya zargi jam'iyyar APC da shirin kauce wa tsarin tattara sakamakon zaɓe, tare da neman jami’an tsaro su binciki zargin.
Hukumar INEC ta ƙara tsaurara tsaro a Osogbo gabanin zaɓen gwamnan Osun, yayin da sama da PVC miliyan 1.9 aka karɓa daga masu rajista miliyan 2.3.
Akalla mutane uku sun jikkata a rikicin manoma da makiyaya a Kataeregi, jihar Niger, bayan takaddamar iyakar gonaki, yayin da ’yan sanda suka shiga tsakani.
A labarin nan za a ji cewa rundunar yan sandan jihar Kebbi ta kama wani matashin magidanci mai shekaru 29 da ake zargi da kokarin mallake matarsa.
Yan bindiga sun yi garkuwa da fasinjoji 14 da ke tafiya daga Enugu zuwa Abuja a Benue, yayin da ’yan sanda suka ceto biyar ciki har da yaro mai shekara hudu.
A labarin nan za a ji cewa yan takarar gwamna a PDP da APM sun kara wa Ademola Adeleke karfi inda suka hakura da neman kujerar gwamnan jihar na gobe.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari