
Hukumar yan sandan NAjeriya







Labari ya zo daga Kwamishinan 'yan sandan jihar Kano cewa Jami’an tsaro sun damke wasu mutane da ake zargin sun fito yin zanga-zanga saboda hukuncin zaben gwamna.

Rundunar 'yan sanda a jihar Ogun sun ce sun fara gudanar da bincike kan wani fada da ya kaure tsakanin wasu abokai biyu daga rugar fulani ta Ogunmakin.

Rigima ta shiga tsakanin dakarun yan sanda da ma'aikatan shari'a a kofar shiga babbar kotun jihar Osun ranar Laraba jim kaɗan bayan CJ ta fito Ofis a Osogbo.

An samu hatsaniya tsakanin sojoji da 'yan sanda a jihar Adamawa a daren jiya wanda ya yi sanadin mutuwar wani Sifetan dan sanda mai suna Jacob Daniel.

Ma'aikatan shari'a karkashin kungiyar JUSUN reshen jihar Osun sun tsunduma yajin aikin sai baba ta gani sakamakon barkonon tsohuwar da aka harba musu.

An yi ba ta kashi a sanyin safiyar ranar Laraba tsakanin rundunar 'yan sanda da sojoji a Yola, babban birnin jihar Adamawa,an kashe sufetan 'yan sanda.

Rundunar yan sanda reshen jihar Katsina ta bayyana cewa jami'anta sun yi nasarar ceto ɗaliba ɗaya daga cikin ɗaliban jami'ar tarayya da yan bindiga suka sace.

Mummunan hatsarin motar tirela ya yi ajalin mutane 17 tare da jikkata fiye da mutane 200 a kauyen Takalafiya da ke karamar hukumar Magama da ke cikin jihar Neja.

Hedikwatar rundunar yan sandan jihar Adamawa ta fuskanci hari da sanyin safoyar ranar Laraba, 22 ga watan Nuwamban 2023. Yan sanda na gudanar da bincike.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari