Hukumar yan sandan NAjeriya
Dan majalisar Amurka, Riley Moore ya ce ya yi kokari a a bayyane da a sirrinace wajen ganin an kafa 'yan sandan jihohi a Najeriya. Ya ce ya yi maraba da dokar.
Rundunar yan sandan Najeriya ta bayyana cewa yan bijilanti ne a bidiyon da ake yadawa na wasu mutane na wucewa kusa da jami'an a kan babura a jihar Katsina.
Majalisar dattawan Najeriya karkashin jagorancin Sanata Godswill Akpabio tamaince da gyaran kundin tsarin mulki da zai bada damar kafa yan sandan jihohi.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai wani harin ta'addanci a jihar Sokoto. 'Yan bindigan sun kashe wani babban limami tare da sace matan aure yayin harin.
Rundunar yan sanda a Rivers sun ceto wani kocin kwallon kafa da aka fi sani da Gaso bayan wasu jami’an OSPAC sun zarge shi da satar mazakuta ta sihiri.
Sufeto Janar na ‘Yan Sanda, Olatunji Disu, ya haramta wa jami’an ‘yan sanda kirkira ko samun kudin shiga daga bidiyoyin TikTok da sauran kafafen sada zumunta.
'Yan sanda sun gurfanar da mutane 25 yayin da suke gudanar da bincike kan wasu mutane 100 da ake zargi da hannu a kisan wata mata a Marabar Josmata a Marabar Jos.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gabatar wa majalisar dattawa kudurin kirkirar 'yan sandan jihohi wanda zai yi wa kundin tsarin mulkin Najeriya garambawul.
Kungiyar kare hakkin dan Adam ta Amnesty International ta nuna damuwa kan kisan da aka yi wa wata malamar Islamiyya a Kaduna. Ta bukaci a gudanar da bincike.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari