Hukumar yan sandan NAjeriya
Rundunar ’yan sandan jihar Osun ta gayyaci Sanata Francis Fadahunsi domin ya yi bayani kan kalaman da ya yi na “kashe” mambobin jam'iyyar Accord.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar yan sandan kasar nan ta tabbatar da adadin jami'anta da suka rasu a arangama da aka yi inda aka kashe yan ta'adda a Kebbi.
Yan sanda a Plateau sun kama wani limamin coci da jami’an tsaro biyu bisa zargin shirya sace matan wasu fitattun bishops biyu a birnin Jos babban birnin jihar.
Sojojin Najeriya da ‘yan sanda sun yi artabu da sama da 100 da ake zargin ‘yan bindiga ne a kan iyakar Zamfara da Kebbi yayin da ake ci gaba da farmaki
Wata mata mai suna Innocent Serah ta shiga hannun jami'an rundunar ‘yan sanda bayan zargin ta da kashe mijinta da wuka a Umuokereke Ngwa, Jihar Abia.
Yan bindiga sun sace wani magajin gari na wani kauye a jihar Neja, mai shekaru 90 a Ka’ada, jihar Neja, lamarin da ya jefa al’ummomin yankin cikin fargaba.
Rundunar ‘yan sandan Najeriya ta kashe wani da ake zargi da jagorantar kungiyar masu aikata laifuka a Imo, wanda ake alakanta shi da kisan wani basarake da wasu.
Hukumar kashe gobara ta ceto mutane 16 bayan wani ginin zama ya ruguje a Kano, yayin da ake fargabar wasu sun makale a ƙarƙashin baraguzan ginin.
Mutane tara sun mutu bayan rikici tsakanin kungiyoyin ’yan sintiri a jihar Kogi, yayin da gwamnati ta ce za ta kamo wadanda suka hannu wajen kisan.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari