Hukumar Kwastam
Kungiyar 'yan kasuwa ta kasa (NHTUN) sun bayyana ra'ayinsu kan janye harajin wasu nau'in kayan abinci da za a shigo da su kasar nan da gwamnati ta yi.
Hukumar kwastam ta kama magunguna da naman kaji na makudan kudi ana shirin shigowa da su Najeriya a jihar Legas. Babatunde Olomu ne ya bayyana haka.
Mai kamfanin BUA, Alhaji Abdulsamad Rabi'u ya kaddamar da gina katafaren asibitin zamani kyauta ga hukumar kwastam a jihar Bauchi. An fara aiki a jiya Litinin.
Hukumar kwastam ta sanar da kama makamai da ake kokarin shigowa da su Najeriya a filin jirgin saman Murtala Muhammad da ke birnin Legas a ranar Laraba.
Hukumar kwastam ta kama makamai da dama a lokacin da ake kokarin shigowa da su Najeriya ta bayan fage domin aikata ayyukan barna da ta'addanci a garuruwa.
Hukumar kwastam ta Najeriya ta tabbatar da kama makamai da miyagun ƙwayoyi masu jimillar darajar biliyan 4 a tashar jirgin ruwa dake Onne a jihar Ribas.
Hukumar kwastam ta kasa ta bayyana nasarar tattara kudin shiga ga gwamnatin Najeriya da yawansu ya kai N10bn a cikin watanni biyar, sannan an kama haramtattun kaya.
Shugaba Bola Tinubu ya bayyana alhininsa game da rasuwar Etop Essien, mataimakin kwanturola mai kula da harkokin kudaden shiga a hukumar kwastam ta Najeriya (NCS).
Gwamnatin tarayya ta dauki gabarar magance gurbata yanayi da ake yi da robobi da leda ta hanyar haramta amfani da su sau daya kawai a ma’aikatu da hukumoni.
Hukumar Kwastam
Samu kari