Hukumar Kwastam na Najeriya
Hukumar kwastam ta kama magunguna da naman kaji na makudan kudi ana shirin shigowa da su Najeriya a jihar Legas. Babatunde Olomu ne ya bayyana haka.
Hukumar kwastam ta sanar da kama makamai da ake kokarin shigowa da su Najeriya a filin jirgin saman Murtala Muhammad da ke birnin Legas a ranar Laraba.
Hukumar kwastam ta kama makamai da dama a lokacin da ake kokarin shigowa da su Najeriya ta bayan fage domin aikata ayyukan barna da ta'addanci a garuruwa.
Hukumar kwastam ta Najeriya ta tabbatar da kama makamai da miyagun ƙwayoyi masu jimillar darajar biliyan 4 a tashar jirgin ruwa dake Onne a jihar Ribas.
A yau Litinin babban jami'in kwastam, Etop Andrew Essien ya fadi ya mutu a majalisar wakilai. Legit ta tattaro muku manyan abubuwa uku da ya kamata ku sani a kansa.
Hukumar kwastam ta yi alwashin kawo karshen masu boye kayan abinci a Najeriya domin kawo saukin kayan masarufi. Shugaban hukumar, Wale Adeniyi ne ya fadi haka.
Hukumar kwastam ta ce ta gano jami'anta da suke taimakawa dilolin kwaya wajen shigo da haramtattun kayayyaki Najeriya. Shugaban hukumar ne ya fadi haka.
Hukumar kwastam ta kama masu safarar man fetur daga Najeriya zuwa kasashen ketare inda ta kama lita 150,950 da ya kai N105.9m a Adamawa, Sokoto da Cross Rivers
Yayin da ake fama da tsadar kayan abinci, gwamnatin tarayya na shirin dakatar da harajin shigo da wasu muhimman kaya irinsu kayan abinci cikin kasar nan.
Hukumar Kwastam na Najeriya
Samu kari