
NYSC







Shugaban hukumar kula da masu yi wa kasa hidima (NYSC), Birgediya-Janar Olakunle Oluseye Nafiu, ya ba da tabbaci kan lokacin fara biyan alawus na N77,000.

Wata matashiya ta sha yabo daga tsohon mataimakin shugaban kasa kuma dan takarar shugaban kasa a zaben 2023, Alhaji Atiku Abubakar kan sukar gwamnatin Tinubu.

Yan Najeriya da dama sun soki hukumar NYSC kan barazana ga matashiya yar bautar ƙasa a Legas da ta caccaki Gwamnatin Bola Tinubu a cikin wani bidiyo.

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya nada sabon shugaban hukumar NYSC, Tinubu ya nada Birgediya Janar Kunle Nafiu bayan kammala wa'adin Birgediya YD Ahmed

'Yan bindigan da suka yi garkuwa da tsohon shugaban hukumar kula da masu yi wa kasa hidima (NYSC), Birgediya Janar Maharazu Tsiga, na ci gaba da tsare shi.

Mutanen garin Tsiga da ke karamar hukumar Bakori a jihar Katsina sun shiga cikon firgici sakamakon sace tsohon shugaban hukumar NYSC, Birgediya Janar Maharazu Tsiga.

Yan bindigar da suka sace tsohon shugaban NYSC, Birgediya Janar Maharazu Tsiga mai ritaya sun nemi a ba su Naira miliyan 250 a matsayin kuɗin fansa.

Mazauna jihar Kastina sun yi magana bayan sace Manjo Janar Ibrahim Maharazu Tsiga mai ritaya. Tsiga ya rike Darakta Janar na hukumar NYSC a Najeriya.

Shugaban hukumar kula da masu yi wa kasa hidima (NYSC), ya bayyana lokacin da za a fara biyan matasan da ke bautar kasa alawus na N77,00 duk wata.
NYSC
Samu kari