
NYSC







An tono dalilin da ya sa Muhammadu Buhari ya sauke Shugaban NYSC. Bayan wata 6, sai aka ji an sauke Brig Gen MK Fadah wanda ya gaji Manjo Janar Ibrahim Shuaibu

Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya tumbuke Mohammed Fadah daga kan kujerar shugabancin hukumar masu yiwa kasa hidima bayan ya shafe watanni shida a kan kujerar.

Hukumar bautar kasar matasa ta tabbatar da labarin cewa gobara ta ci hedkwtaarta dake birnin tarayya Abuja da safiya ranar Juma'a, 4 ga watan Oktoba, 2022.

Wani dan bautan kasa kirista, Jeremiah Shimasaan, da ke aikinsa a Gusau, babban birnin jihar Zamfara ya gina wurin alwala kuma ya gyara bandaki guda uku a wani

Jihar Sokoto - Mai Alfarma Sarkin Musulmi Alhaji Muhammad Abubakar, ya tabbatar wa masu bautar kasa na shekara 2022 a jihar Sokoto cewa dokar Shari’a musul.

Wata 'yar bautar kasa da ke hidima a jihar Ogun ta gamu da matsala bayan da ta sanya zungureren siket zuwa sansanin wayar da kai na 'yan bautar kasa a jihar.
NYSC
Samu kari