NYSC
Bayan shekaru 50, gwamnatin tarayya ta yi wasu gyare-gyare a tsarin NYSC. Sabon tsarin ya zo da rage karfin sojoji, kokarin koyar da sana'o'in zamani da kyau.
Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
An yanke wa wasu mutum biyu, Ibrahim Abubakar da Abdullahi Abubakar, hukuncin kisa ta hanyar rataya bayan kotu ta same su da laifin garkuwa da mutane.
Gwamnatin Zamfara ta tabbatar da cewa Gwamna Duda Lawal ya amimce da bai wa matasa yn bautar kasa, NYSC alawus, ya yaba da gudummuwar da suke ba da wa.
Tsohon ministan kirkire-kirkire da fasaha, Uche Nnaji ya yi martani game da cewa ya samu gayyata daga ICPC kam binciken da ake yi kan zargin jabun takardun karatu.
Tsohon shugaban hukumar NYSC, Birgediya Janar Maharazu Tsiga (mai ritaya), ya samo mafita kan matsalar 'yan bindiga da suke sace mutane zuwa cikin daji.
Rundunar yan sanda reshen jihar Adamawa ta tabbatar da aukuwar hatsarin, ta ce jami'ai sun fara gudanar da bincike don gano abin da ya haifar da hatsarin.
An shiga wani irin yanayi a Jos bayan wani mummunan al’amari ya faru inda aka kashe wani dan NYSC mai shekaru 31 watanni kadan bayan aurensa da aka yi.
Tsohuwar ministar kuɗi, Kemi Adeosun, ta ce manyan maƙiyanta a gwamnatin marigayi Buhari sun yi amfani da batun shaidar NYSC wajen tilasta mata murabus.
NYSC
Samu kari