NYSC
Kungiyar Musulmi masu hidimar NYSC ta kasa MCAN ta gudanar da taro a yankin Arewa maso Gabas. An zabi sababbin shugabannin MCAN a Arewa maso Gabas.
Bayan soke digiri dan Kotono a wasu jami'o'in Benin da sun fito da dabarar shiga shirin NYSC bayan gwamnatin Najeriya ta soke jami'o'in da suke karatu a ketare.
Akalla ministoci shida a Najeriya suka shiga badakalar takardun karatu a Najeriya. Wasu daga cikin ministocin sun kare kansu wasu kuma sun yi murabus daga ofis.
Ministan Kimiyya da Fasaha da ake zargi da amfani da takardun digiri da NYSC na bogi, Uche Nnaji ya shirya fitowa bainar jama'a domin kare kansa.
A labarin nan, za a ji cewa Ministan Kimiyya da Fasaha, Uche Nnaji ya tabbatar da cewa bai kammala karatun digiri daga jami'ar Nsukka ba kamar yadda ya yi ikirari.
Gwamnatin Bola Tinubu ta shirya daukar matasa sama da 400,000 a karkashin shirin YouthCred, wanda aka kirkiro domin ba da rance ga matasan Najeriya.
A Anambra, jami’an Agunechemba sun ci zarafin Jennifer Elohor, wata ƴar NYSC, inda suka yi mata tsirara bayan sun lakada mata duka. Gwamnati ta ce an kama jami'an.
A labarin nan, za a ji dalibar nan da ta yi wa gwamnatin Bola Tinubu da ta jihar Legas wankin babban bargo ta shiga matsala bayan gama hidimar kasa.
Gwamnatin tarayya karkashin jagorancin shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ta kaddamar da shirin bai wa matasa rancen kuɗi har N200,000, za a fara da yan NYSC.
NYSC
Samu kari