NYSC
An tabbatar da mutuwar matasa 16 da ke shirin fara bautar kasa watau NYSC a hatsarin mota yayin da suke hanyar zuwa sansanin daukar horo a jihar Gombe.
A labarin nan, za a ji cewa sojojin Najeriya sun yi nasarar ceto wasu dalibai masu hidimar kasa guda 74 da suka makale a wurin da ake fragabar ISWAP na kai kawo.
Bayanai sun tabbatar cewa sojojin da suka yi takaddama da Mataimakin Gwamnan Anambra sun je ne bayan kiran gaggawa daga jami’an NYSC domin ceto jami’an INEC.
Kungiyar Musulmi masu hidimar NYSC ta kasa MCAN ta gudanar da taro a yankin Arewa maso Gabas. An zabi sababbin shugabannin MCAN a Arewa maso Gabas.
Bayan soke digiri dan Kotono a wasu jami'o'in Benin da sun fito da dabarar shiga shirin NYSC bayan gwamnatin Najeriya ta soke jami'o'in da suke karatu a ketare.
Akalla ministoci shida a Najeriya suka shiga badakalar takardun karatu a Najeriya. Wasu daga cikin ministocin sun kare kansu wasu kuma sun yi murabus daga ofis.
Ministan Kimiyya da Fasaha da ake zargi da amfani da takardun digiri da NYSC na bogi, Uche Nnaji ya shirya fitowa bainar jama'a domin kare kansa.
A labarin nan, za a ji cewa Ministan Kimiyya da Fasaha, Uche Nnaji ya tabbatar da cewa bai kammala karatun digiri daga jami'ar Nsukka ba kamar yadda ya yi ikirari.
Gwamnatin Bola Tinubu ta shirya daukar matasa sama da 400,000 a karkashin shirin YouthCred, wanda aka kirkiro domin ba da rance ga matasan Najeriya.
NYSC
Samu kari