NYSC
Gwamnan jihar Kebbi, Nasir Idris, ya amince da fara biyan matasa masu yi wa kasa hidima watau (NYSC), alawus na N10,000 duk wata don rage masu radadi.
Mataimakin mai magana da yawun Majalisar wakilai, Hon Philiph Agbese ya ce bai kamata a sauka daga manufar kaf hukumar yiwa kass hidima ta NYSC ba.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya bayyana cewa zai horas da mutane 5,000 da suka kammala hidimar kasa ta NYSC kan hoyon sanya mitar wutar lantarki a gidaje.
Surutu ya yi yawa a kan canza khaki zuwa atamfa ga masu NYSC. Ministan matasan Najeriya ya tabbatar da cewa misali kurum ya bada da yake bayanin sauyin da aka kawo.
Ministan harkokin matasa ya bayyana cewa daga yanzu, tufafin Adire ne za su zama khakin aikin bautar kasa, NYSC bayan sauye sauyen da aka yi a hukumar.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya kawo dalilin da ya sanya gwamnatinsa ta amince da yin gyare-gyare a tsarin hukumar kula da masu yi wa kasa hidima (NYSC).
An kama tsohon ministan Kimiyya da Fasaha, Uche Nnaji, a filin jirgin sama na Nnamdi Azikiwe da ke Abuja bayan dawowarsa daga Enugu ta jirgin haya.
Bayan shekaru 50, gwamnatin tarayya ta yi wasu gyare-gyare a tsarin NYSC. Sabon tsarin ya zo da rage karfin sojoji, kokarin koyar da sana'o'in zamani da kyau.
Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
NYSC
Samu kari