
NYSC







Gwamna Zulum na jihar Borno, ya sanar da ware naira miliyan 36.4 ta yadda za a rabawa yan bautar kasa 1,215 da hukumar NYSC ta tura jihar N30,000 kowannensu.

'Yan bindiga a jihar Zamfara sun bukaci Naira miliyan hudu a matsayin kudin fansa na matsahiya 'yar bautar kasa, NYSC da su ka sace a makon da ya gabata a jihar

Hukumar Matasa Masu Yi Wa Kasa Hidima (NYSC) ta bude sansaninta da ke Maiduguri a jihar Borno bayan shafe shekaru 13 a rufe saboda rashin tsaro da ya addabe su.

Tsagerun yan bindiga sun tare motar matasa 'yan bautar ƙasa a babban titin jihar Zamfara, sun kwashe su tare da direba zuwa cikin daji ranar Asabar da ta wuce.

Wani matashi da hukumar matasa masu yi wa ƙasa hidima wato NYSC ta tura jihar Oyo ya ɓuge da zuwa Uyo da ke jihar Akwa Ibom. Matashin wanda aka ce daga Zaria.

Wani dan bautar kasa da ke hidimarsa a jihar Osun ya bayyana abun da ya yi bayan ya samu an tura naira miliyan 20 zuwa asusunsa bisa kuskure. Ya mayar da shi.

Hukumar matasa masu yi wa kasa hidima, NYSC ta musanta jita-jitar cewa za ta tura masu bautar kasa zuwa Jamhuriyar Nijar don taimakawa sojojin Najeriya a yaki.

Shugaban hukumar NYSC, Birgediya Janar Yushau Dogara Ahmed, zai bayyana a gaban kotu domin bayar da shaida kan taƙaddamar satifiket ɗin gwamnan jihsr Enugu.

Fada ya kaure tsakanin jami'in hukumar NSCDC da wani dan bautar kasa a ranar Asabar, 17 ga watan Yuni kan abinci a wajen wani taro inda suka ba hammata iska.
NYSC
Samu kari