Nasir Ahmad El-Rufai
Fadar shugaban kasa ta taso tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir Ahmad El-Rufai bayan dakatar da shi daga jam'iyyar SDP. Ta yi masa shagube mai zafi.
Jam'iyyar SDP ta ce ta sallami Nasir El-Rufa'i daga harkokinta har zuwa shekara 30 masu zuwa. SDP ta ce El-Rufa'i bai taba rajista da ita duk da ikirarin da yake yi.
Jam'iyyar ADC ta ce rashin gwamnoni masu ci a cikinta ba zai hana ta karfi ba, saboda suna fuskantar barazana daga gwamnatin Bola Tinubu kafin zaben 2027.
Jam'iyyar SDP mai adawa a Najeriya, ta nesanta kanta da Nasir El-Rufai, tana cewa ba mamba ba ne, kuma baya da izini ya wakilci jam’iyyar ko magana da sunanta.
Rikici ya kunno kai a ADC kan burin Atiku Abubakar na yin takara a 2027, yayin da El-Rufai da wasu ke dagewa kan cewa mulki ya tsaya a Kudancin Najeriya zuwa 2031.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ce 'yan jam'iyyar ADC da suka fara hadaka suna cikin rudani. Ya ce Abdullahi Ganduje zai ba da shawara wa APC.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya taso 'yan hadakar jam'iyyar ADC a gaba. Shugaba Tinubu ya nuna cewa mutanen da ke cikin tafiyar sun shiga cikin rudani.
A labarin nan, za a ji cewa Mukhtar Lawal Baloni, ɗaya daga cikin jiga-jigan APC a Kano ya ja dukkanin magoya bayan, kuma sun fice daga jam'iyyar bisa dalilansu.
Tsohon gwamnan jihar BenuwaI, Samuel Ortom ya ce ba ya tunanin haɗakar ƴan adawa watau ADC za ta kai labari, yana mai cewa shi da magoya bayansa suna nan a PDP.
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari