Nasir Ahmad El-Rufai
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar adawa ta ADC ta koka a kan yadda hukumomi ke matsa wa yan adawa, wadanda ke ae zargi da badakala kuma na watayawa a gwamnati.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya yi kakkausar suka kan hukumar EFCC da gwamnatin tarayya kan farautar 'yan ADC bayan kokarin kama Nasir El-Rufa'i.
A labarinn nan, za a ji cewa gwamnan jihar Kaduna ya sha a lokacin da jami'ai suka yi niyyar kama shi bayan masoyansu sun shiga tsakani a ranar Alhamis.
Tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai, ya zargi APC da zalunci bayan komawarsa ADC, yana bayyana damuwa kan Nuhu Ribadu da zargin bita da kulli a siyasa.
A daren jiya Alhamis 12 ga watan Faburairun shekarar 2026, Atiku Abubakar ya ziyarci tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai bayan kokarin cafke shi a filin jirig.
Tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i ya bayyana cewa rikicin duniya da mai rai ake kuma zai cigaba da fafatawa a siyasa har sai sun kifar da Bola Tinubu.
Lauyan tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasir El-Rufai ya tabbatar da cewa mai gidansa zai amsa gayyatar hukumar EFCC ranar Litinin, 16 ga watan Fabrairu, 2026.
Lauyan El-Rufai ya soki jami'an tsaro kan yunkurin kama shi ba bisa ƙa'ida ba a Abuja yau. Ya ce za su bayyana a ofishin EFCC ranar Litinin, 16 ga Fabrairu, 2026.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir Ahmad El-Rufai ya ki yarda ya bi jami'an tsaro saboda babu wata takardar gayyata da aka turo masa a hukumance.
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari