Nasir Ahmad El-Rufai
'Yan sanda sun gayyaci tsohon Gwamna Nasir El-Rufai da wasu kusoshin ADC 6 domin amsa tambayoyi kan zargin hada baki da tayar da zaune tsaye a jihar Kaduna.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai ya nuna matukar bacin ransa bayan 'yan sanda sun kawo cikas ga shirin shugabannin ASC na gudanar da taro.
Dan takarar mataimakin shugaban kasa na jam'iyyar LP a 2023, Yusuf Datti Baba-Ahmed, ya taso Nasir El-Rufai a gaba kan zargin da ya yi wa gwamnatin Bola Tinubu.
Jigo a jam'iyyar APC a jihar Kano, Musa Iliyasu Kwankwaso, ya caccaki tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai, bayan ya yi kalaman zargi kan gwamnatin Bola Tinubu.
Dan takarar mataimakin shugaban kasa na jam'iyyar LP a zaben 2023, Datti Baba Ahmed, ya bayyana cewa ya kamata hukumomi sun binciki Nasir El-Rufai.
Tsohon mai ba da shawara ga Nasir El-Rufai kan harkokin siyasa, Ben Kure, ya bayyana cewa ya yi nadamar yin aiki tare da tsohon gwamnan na jihar Kaduna.
Kungiyar Izala za ta gabatar da wa'azi da taron gabatar da littattfan Sheikh Abubakar Mahmud Gumi a jihar Kaduna. Shugaba Bola Tinubu da El-Rufa'i za su halarta.
A labarin nan, za a ji yadda Sanata Shehu Sani ya waiwayi tsohin gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai bayan ya yi kaca-kaca da salon mulkin gwamantin Bola Tinubu.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufa'i ya yi wa Nuhu Ribadu da Uba Sani Martani kan maganar rashin tsaro da ke addabar jihar Kaduna da Najeriya.
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari