Nasir Ahmad El-Rufai
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai ya yi zargin cewa gwamnati ce ta dauki nauyin 'yan daban da suka tarwatsa taron jam'iyyar ADC. Ya ce zai shigar da kara.
Gwamnatin Najeriya ta ce maganar Nasir El-Rufa'i ta cewa ana ba 'yan bindiga kudi ba gaskiya ba ne. Ofishin mai ba shugaban kasa shawara kan tsaro ne ya yi magana.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa’i ya bayyana dalilinsa na yawan sukar gwamnatin Uba Sani da ya taimaka aka kafa a jiharsa.
Tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i ya bayyana cewa bai ware Kudancin Kaduna ba a lokacin da ya ke gwamna. Ya ce ya dauki wasu matakai ne saboda doka.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai ya yi zargin cewa gwamnatin tarayya karkashin jagorancin Shugaba Bola Ahmed Tinubu, ta kulla alaka da 'yan bindiga.
A labarin nan, za a ji cewa Hadimin Shugaban Ƙasa, Daniel Bwala ya ƙaryata hasashen Nasir El-Rufa'i a kan yadda Bola Tinubu zai faɗi zaben 2027 mai zuwa.
Tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i ya ce sun kawo tikitin Muslim Muslim ne domin dabarar siyasa ba addini ba. Ya ce ba a kawo Muslim Muslim don bata Kirista ba.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai ya ce akwai yiwuwar a tafi zagaye biyu na zaɓen shugaban kasa a 2027 saboda rashin rinjaye daga ɓangare daya.
Rundunar ’yan sandan Kaduna ta dakatar da duk wasu tarukan siyasa da ba a amince da su ba, bayan wani taron da aka alakanta da El-Rufai ya rikide ya zama tarzoma.
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari