Jihar Nasarawa
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, ya bayyana cewa gwamnonin jam'iyyun adawa na yin tururuwa zuwa jam'iyyar APC ne saboda manufofin gwamnatin Tinubu.
Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa, ya gargadi jama'a kan bullar kungiyar da ya yi zargin wani ɓangaren Boko Haram ne da suka kwararo yankin
Yayin da ake shirin gudanar da zaben 2027, Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa ya bayyana cewa zai bayyana wanda yake so ya gaje shi a 2027 a fili.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai hari a jihar Nasarawa. 'Yan bindigan sun hallaka mutanen da ba su san hawa ba, ba su san sauka ba.
Majiyoyinmu sun tabbatar da cewa an samu gawar babban dan sanda, ASP Cyril Takim mai shekaru 54 bayan ya fadi a bandakinsa a Mararaba da ke Nasarawa.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta samu nasarar kawo karshen sabanin da ya ratsa a tsakanin ma'aikatan mai da Matatar Dangote.
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, ya nuna damuwarsa kan rikicin da ke tsakanin matatar man Dangote da kungiyar PENGASSAN. Ya ce za a yi wa Najeriya dariya.
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, ya ba gwamnonin Arewa shawara kan matsalar rashin tsaro. Gwamnan ya bukaci su tashi tsaye wajen magance matsalar.
Hukumar hasashen yanayi ta kasa ta bayyana matakan kariya da ya kamata jama'a su dauka yayin da ake hasashen ruwan sama mai dauke da araduwa a jihohi.
Jihar Nasarawa
Samu kari