Jihar Nasarawa
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya bayyana cewa jam'iyyar APC za ta cigaba da karbar gwamnon zuwa cikinta a Najeriya kafin zaben shekarar 2027 mai zuwa.
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, ya yi tsokaci kan zabubbukan shekarar 2027 da ake tunkara. Gwamna Sule ya hango nasarar jam'iyyar APC mai mulki.
Gwaman Abdullahi Sule na jihar Nasarawa ya bayyana cewa babu wanda zai iya doke tikitin Bola Tinubu da Kashim Shettima a zaben 2027. Ya fadi haka a taron APC a Jos.
Dakarun sojojin Najeriya sun bankado wani waje da ake kera makamai a jihar Nasarawa. An kama mutum daya yana kokarin guduwa ta kan bishiya a wajen.
Shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio da mataimakinsa, Barau Jibrin da tsofaffin gwamnoni sun halarci jana'izar Sanata da aka yi a Nasarawa
Gwamna Abdullahi Sule da mataimakin shugaban Majalisar dattawa, Sanata Barau Jibrin na cikin wadanda suka halarci jana'izar Sanata Godiya Akwashiki a Nasarawa.
Jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya ta rasa daya daga cikin sanatocin da take da su a majalisar dattawa. Sanata Ogoshi Onawa ya bayyana dalilansa na barin PDP.
An garkame matashi Abubakar Salim Musa, matashi mai sukar Tinubu a gidan yarin Keffi, laamarin da ya janyo raddi daga Atiku Abubakar da Amnesty International.
A labarin nan, za a ji jam'iyya mai mulkin Najeriya ta APC ta karyata cewa tsohon Shugabanta Abdullahi Adamu ya yanki tikitin zama 'dan jam'iyyar adawa ta ADC.
Jihar Nasarawa
Samu kari