
Jihar Nasarawa







Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya yi sababbin nade-nade a gwamnatinsa. Gwamnan ya nada sababbin kwamishinoni da za su yi aiki a gwamnatinsa.

Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, ya shirya hada jami'an gwamnati da suka siyar da takardun daukar aiki ga matasa da hukumomin tsaro. Ya ce ba su kyauta ba.

Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule.ya yi taron bankwana da dukkan hadimansa da ya naɗa, ya sanar da su cewa ya sallame su daga aiki nam take.

Yayin da ake ci gaba da tababa kan sabon kudirin haraji a Najeriya, an fitar da rahoto kan yankunan da haka fi samar da harajin VAT a shekarar 2024 da ta gabata.

Gwamnan jihar Nasarawa, abdullahi Sule ya ziyarci kasar China domin tattaunawa da kamfanin batir na Lithium a Nasarawa. Za a rika ba ma'aikata albashin N500,000.

Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya ce zai noma dukkan filayen jihar Nasarawa yayin wata ziyara da ya kai kasar China. Gwamnan zai inganta noma.

Saurayi mai suna Timileyin Ajayi da ya yankwa Salome Adaidai ya ce bai yi nadamar yanka wuyan budurwarsa ba a kan soyayya da suka kulla. Ya ce ta ci amanarsa.

Sarkin Kano na 15, Aminu Ado Bayero ya kI ziyarar ta'azziya garin Keffi da ke jihar Nasarawa bayan rasuwar matar Sarkin Keffi, wacce ta kasance ginshiki a masarautar

Rundunar ƴan sandan birnin Abuja ta tabbatar da kama wani mai wakokin yabon addinin kirista ɗauke da kan wata mace da aka gano cewa budurwarsa ce.
Jihar Nasarawa
Samu kari