Jihar Nasarawa
Fasto Elijah Ayodele ya gargadi hukumomin tsaro su mai da hankali kan jihohi takwas saboda barazanar hare-haren ’yan ta’adda da ka iya haddasa mummunar tarzoma.
Gwamna Abdullahi Sule na Nasarawa ya kwatanta jam’iyyar APC da jirgin Annabi Nuhu, yana cewa ita ce kadai hanyar ceto Najeriya, lamarin da ya jawo martani masu zafi.
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya ce batun kisan gilla da Amurka ke danganta da Kiristoci a Najeriya karya ne, don Amurka tana kare muradunta ne kawai
Gwamna Abdullahi Sule na Nasarawa ya ce Muhammadu Buhari ya kewaye kansa da masu kwaɗayi da suka rinka yaba masa amma suka watsar da shi bayan ya bar mulki.
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, ya bayyana cewa gwamnonin jam'iyyun adawa na yin tururuwa zuwa jam'iyyar APC ne saboda manufofin gwamnatin Tinubu.
Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa, ya gargadi jama'a kan bullar kungiyar da ya yi zargin wani ɓangaren Boko Haram ne da suka kwararo yankin
Yayin da ake shirin gudanar da zaben 2027, Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa ya bayyana cewa zai bayyana wanda yake so ya gaje shi a 2027 a fili.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai hari a jihar Nasarawa. 'Yan bindigan sun hallaka mutanen da ba su san hawa ba, ba su san sauka ba.
Majiyoyinmu sun tabbatar da cewa an samu gawar babban dan sanda, ASP Cyril Takim mai shekaru 54 bayan ya fadi a bandakinsa a Mararaba da ke Nasarawa.
Jihar Nasarawa
Samu kari