Nadin Sarauta
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal Dare ya tabbatar da rasuwar Sarkin Katsinan Gusau, Mai Martaba Dr. Ibrahim Bello da safiyar ranar Juma'a, 25 ga Yuli, 2025.
Gwamnatin jihar Bauchi ta tabbatar da rasuwar hadimin gwamna kuma mai rike da sarautar Wakilin Sardaunan Bauchi, Alhaji Abubakar Jafaru Ilelah ranar Talata.
Bayan binne Sarki bisa tsarin Musulunci, kungiyar mabiya addinin gargajiya ta ce zata maka gwamnatin Ogun da dangin marigayi Oba Adetona a kotu kan saba doka.
Oba Sikiru Kayode Adetona na ɗaya daga cikim sarakuna mafi daɗewa a kam sarauta a Najeriya, mun tattaro maku manyan sarakuna 9 da kwashe shekaru suna mulki.
Shugaba Bola Tinubu, shugabanni a Najeriya, yan siyasa da kuma sarakuna sun halarci jana'izar da aka gudanar da yammacin jiya Talata inda Sanusi II bai samu zuwa ba.
Wasu daga cikin ma’aikatan fada tara sun shigar da kara a kotu kan korarsa daga gidan fadar Sarki Sanusi II da rusa gidajensu ba tare da izini ba a Kano.
Gwamnatin jihar Katsina ta dakatar da wasu jami’an gandun daji da hakimin kauye saboda zargin mamaye dazuka da filayen kiwo a Ingawa bayan korafi Fulani.
An yi rashi na daya daga cikin sarakunan da ake ji da su a jihar Delta. Mai martaba Ohwodore na masarautar Olomu mai dadadden tarihi ya koma ga mahaliccinsa.
Ana zargin Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II da bayar da umarnin korar wasu masoyan Aminu Ado Bayero daga fadar Sarki saboda rashin biyayya a fada.
Nadin Sarauta
Samu kari