Nadin Sarauta
Bayan mutuwar Olubadan a jihar Oyo, majalisar masu nada Sarki na Olubadan ta zabi tsohon gwamna Rashidi Ladoja a matsayin wanda zai maye gurbin marigayi.
Balarabe Sarkin Kofar Kano ya tuba a gaban mai martaba Muhammadu Sanusi bayan ya dawo daga bangaren mai martaba Aminu Ado Bayero daga fadar Nasarawa
Masarautar Katsina ta sanar da naɗin sababbin hakimai shida a yankunanta. ɗan gwamna Dikko Radda da Hadi Siriki na cikin waɗanda suka samu sarautar.
Gwamna Mai Mala Buni ya amince da nadin tsohon ɗan majalisa, Hon. Ismaila Ahmed Gadakaa matsayin sabon Sarkin Gudi, bayan rasuwar Sarkin da ya gabata.
Wata kotu a garin Okitipupa da ke jihar Ondo ta yi hukunci kan karar da aka shigar da gwamna inda ya gargade shi kan nada Sarki ko amincewa da wani.
An shiga jimami a jihar Yobe bayan rasuwar daya daga cikin sarakunan da ake ji da su. Mai martaba Sarkin Gudi ya y bankwana da duniya bayan ya yi jinya.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya halarci taro tare da sauran manyan ’yan siyasa da sarakunan gargajiya da suka hada da Sarkin Kano na 15, Aminu Ado Bayero.
A labarin nan, za a ji gwamnatin Zamfara ta tabbatar da maye gurbin marigayi Dr. Ibrahim Bello da dansa, Alhaji AbdulKadir Ibrahim a matsayin sarkin Katsinan Gusau.
Kungiyar kabilar Ibo ta Ohanaeze ta yi tir da kudirin majalisar dattawa na kokarin ba sarkin Musulmi da Ooni na Ife matsayi na musamman a Najeriya.
Nadin Sarauta
Samu kari