Malaman Makaranta
Hukumar bayar da tallafin karatu ga manyan makarantu (TETFund) ta dakatar da tallafin karatu zuwa kasashen waje da ake ba makarantun gaba da sakandare.
Bankin duniya ƙarƙashin shirin Agile zai gina makarantun sakandare 75 a jihar Katsina. Za a kashe sama da N30bn wajen ginin. Dikko Radda ya yi na'am da shirin.
Wasu ɗaliban makarantun gwamnati guda biyu a Ilorin sun yi faɗa da juna ranar Litinin da ta gabata, ana fargabar sama da mutum 10 sun samu raunuka.
Sheikh Idris Abdulaziz Dutsen Tanshi ya yi zancen da zai batawa wasu malaman addini rai. Dutsen Tanshi ya soki malaman da suka karbi sarautar Sarkin Musulmi
Kwamitin gudanarwa na Jami’ar Lokoja, karkashin Victor Ndoma-Egba, ya kori malamai hudu kan zargin lalata da dalibai, yana jaddada muhimmancin ladabi a jami’a.
Gwamnatin jihar Borno ta fara biyan malaman makarantun firamare sabon mafi karancin albashi na N70,000. Malaman makarantan sun nuna farin cikinsu kan hakan.
Gwamnatin tarayya da gamayyar kungiyar ma'aikatan Najeriya sun gaza cimma matsaya domin kawo karshen yajin aikin da ake yi saboda hana su albashin wata 4.
Gwamna Dapo Abiodun na jihar Ogun ya bayar da umarnin rufe makarantar da wani ɗalibin SS2 ya rasu sakamakon azabtarwar malami, ya sa a yi bincike.
Gwamnan jihar Kaduna ya bayyana cewa ya rage adadin yaran da ba sa zuwa makaranta a jihar. Uba Sani ya sanar da hakan ne bayan ya gana da Shugaba Bola Tinubu.
Malaman Makaranta
Samu kari