Mai Mala Buni
A jiya Gwamnonin Borno, Yobe da sabon Gwamnan da za ayi a Katsina, da shugaban hukumar EFCC na kasa da Abike Dabiri-Erewa sun zauna da shugaba Muhammadu Buhari.
Gwamnan jihar Yobe, Mai Mala Buni, ya samu goyon bayan jam'iyyun siyasa biyar a jihar gabanin zaɓen gwamnoni da na ƴan majalisun dokoki na ranar Asabar mai zuwa
Mai neman zama shugaban kasa a inuwar jam'iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar, ya lallasa Tinubu na jam'iyya mai mulki, ya lashe kuri'a mafiya rinjaye a jiharYobe.
Gwamnatin jihar Yobe a ranar Lahadi, 12 ga watan Fabrairu, ta fito ta karyata jita-jitan da aka ta yadawa cewa wasu fusatattun matasa sun farmaki Gwamna Buni.
Sanata Ahmed Ibrahim Lawan ya saki jawabin kar-ta-kwana game da labarin cewa wasu mabiyansa sun yiwa gwamna Mai Mala Buni na Yobe jifar shaidan a garin Gashua.
Wasu matasa da ake zargin mabiya Shugaba majalisar dattawa, Ahmed IbrahimLawan, ne sun tada tarzoma a wani taro da aka shirya don murnar nasararsa a kotun koli.
Duk da tana auren Gwamnan jihar Yobe, Mai Mala Buni kuma tana goyon bayan APC a babban zabe, Gumsu Abacha ta ce PDP za ta goyi baya a Jihohin Arewacin Najeriya.
Shugaban Najeriya, Muhammadu Buhari, zai kai ziyara jihar Yobe gobe Litinin 9 ga watan Janairu, an ce jami'an tsaro sun yi wa birnin tsinke don ba da tsaro.
Gwamna Mai Mala Buni ya yi wa wasu magoya bayan ‘dan takaran APC alkawarin 99% na Kuri’un da mutane za su kada a jihar Tobe a zaben da za ayi a Fubrairun 2023.
Mai Mala Buni
Samu kari