![Korarrun ciyamomi sun yiwa gwamna barazanar dawowa ofisoshinsu, sun ja daga](https://cdn.legit.ng/images/560x315/fbdadec31a5ea189.jpeg?v=1)
Kananan hukumomin Najeriya
![Korarrun ciyamomi sun yiwa gwamna barazanar dawowa ofisoshinsu, sun ja daga](https://cdn.legit.ng/images/560x315/fbdadec31a5ea189.jpeg?v=1)
!["Za mu iya," Shugaban INEC ya yi magana kan gudanar zaben ƙananan hukumomi 774](https://cdn.legit.ng/images/560x315/4061ce29eaf1703d.jpeg?v=1)
![Abinci ya kare: Gwamna ya kori duka shugabannin kananan hukumomi, ya ba da umarni](https://cdn.legit.ng/images/360x203/cf87f4f83103769c.jpeg?v=1)
![Bayan hukuncin kotu, gwamnatin Kano za ta gudanar da zaben kananan hukumomi](https://cdn.legit.ng/images/360x203/36b598b34f433620.jpeg?v=1)
!['Yancin kananan hukumomi: Gwamnan Arewa ya fadi matsayarsa](https://cdn.legit.ng/images/360x203/89d3afef70f91513.jpeg?v=1)
![Bayani dalla dalla: Yadda za ku binciki kudin da kananan hukumominku ke samu duk wata](https://cdn.legit.ng/images/360x203/b609d958640196b7.jpeg?v=1)
!['Yancin kananan hukumomi zai tabbata, Majalisa za ta ƙirƙiri hukumar zabe ta musamman](https://cdn.legit.ng/images/190x107/3dcc2cb4781ac9ae.jpeg?v=1)
Majalisar Dattawa a Najeriya na kokarin samar da hukumar zabe ta musamman domin kula da zabukan kananan hukumomin kasar 774 bayan samun ƴancinsu.
![Jerin gwamnoni 13 da suka fara gaggawar shirya zabe bayan hukuncin Kotun Ƙoli](https://cdn.legit.ng/images/190x107/5919a15325415842.jpeg?v=1)
Hukuncin kotun ƙoli na ba kananan hukumomi ƴanci ya sa gwamnoni sun fara gaggawar shirya zaben kananan hukumomi a jihohinsu. Mun tattara maku su duka.
![Hukumar zaɓe ta sanar da ranar zaben ƙananan hukumomi a jihar Kaduna](https://cdn.legit.ng/images/190x107/14c7811a5bbde1e5.jpeg?v=1)
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta jihar Kaduna ta ce ta kammala duk wasu shirye-shirye na gudanar da zaɓen kananan hukumomi a ranar 19 ga watan Oktoba, 2024.
![Gwamnan PDP ya hango matsaloli a ƴancin kananan hukumomin Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/3b5a2f9726b65053.jpeg?v=1)
Gwamnan jihar Akwa Ibom, Fasto Umo Eno ya bayyana cewa bai taɓa ɗaukar ko Naira daga kason kuɗin kananan hukumomin jihar da aka tƴro daga tarayya ba.
![Gwamna ya kafa kwamiti domin duba yiwuwar aiki da dokar kananan hukumomi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/c90f307ae6c0c6ba.jpeg?v=1)
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde ya ce akwai rudani kan hukuncin da kotun tarayya ta yi kan yancin kananan hukumomi, ya kafa kwamiti domin duba hukuncin.
!["Muhimman cigaba 3 da za a gani bayan samun 'yanci" Inji Tsohon shugaban karamar hukuma](https://cdn.legit.ng/images/190x107/ca8ad0e84f23050f.jpeg?v=1)
Tsohon shugaban karamar hukumar Ungogo, Injiniya Abdullahi Garba Ramat ya ce lokaci ya yi da jama’a tun daga tushe za su mori romon dimukuradiyya.
!["Dalilin da ya sa 'yancin cin gashin kan kananan hukumomi ba zai yi aiki ba" Inji Tsohon gwama](https://cdn.legit.ng/images/190x107/29f65b6f1931a07e.jpeg?v=1)
Tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayodele Fayose, ya bayyana cewa 'yancin cin gashin kan kananan hukumomi abu ne wanda zai yi wahalar samu. Ya kawo dalilai.
![Delta: An sanar da zaben kananan hukumomi, ƴan adawa sun lashe kujera](https://cdn.legit.ng/images/190x107/de5d891b52bf330b.jpeg?v=1)
Hukumar zabe a jihar Delta ta sanar da sakamakon zaben kananan hukumomi 25 da aka gudanar a jiya Asabar 13 ga watan Yulin 2024 inda PDP ta lashe duka kujeraun.
![Adamawa: NNPP ta lashe kujera 1 yayin da aka sanar da zaben kananan hukumomi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/49c39a42900cf7c7.jpeg?v=1)
Hukumar zabe a jihar Adamawa ta sanar da sakamakon zaben kananan hukumomi da kansiloli da aka gudanar a jihar a jiya Asabar 13 ga watan Yulin 2024.
Kananan hukumomin Najeriya
Samu kari