Kananan hukumomin Najeriya
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Abba Kabir Yusuf a Kano ta mayar da hankali a kan ayyukan da za su ciyar da mazauna karkara da yankinsu a gaba.
Harin 'yan bindiga a Zamfara ya jefa Shugaban Karamar Hukumar Tsafe da tawagarsa cikin fargaba, yayin da suke kan hanya don ceto mutane daga masu garkuwa.
ALGON reshen Abia ta wanke Gwamna Alex Otti kan zargin karkatar da kuɗaɗen ƙananan hukumomi; shugabannin sun yaba da gina hanyoyi da biyan albashi a jihar.
Karamar Hukumar Kirikasamma a Jihar Jigawa ta fara biyan alawus na wata-wata ga tsofaffin shugabanninta da kansiloli domin karfafa hadin kai bayan sun bar ofis.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ja kunnen gwamnoni kan kudaden kananan hukumomi. Shugaba Bola Tinubu ya bukaci su rika ba su kudadensu kai tsaye.
Shugaba Bola Tinubu ya umarci gwamnonin jihohi 36 a Najeriya su bai wa kananan hukumomi kudinsu kai tsaye, domin bin hukuncin Kotun Koli kan ‘yancinsu.
Shugaban karamar hukumar Coker-Aguda, Azeez Ogidan, ya gabatar da kasafin kudin 2026 na sama da N11bn domin bunkasa lafiya, ilimi, tituna da jin dadin al’umma.
A labarin nan, za a ji cewa duk da raguwar harajin kaya na VAT da aka samu, kwamitin FAAC ya raba kason Shugaban Ƙasa, gwamnoni da Ciyamomi na Nuwamba.
Jam'iyyar APC mai mulki ta samu nasarar lashe duk kujerun ciyamomi da kansiloli da aka fafata zabensu a jihar Borno ranar Asabar, 13 ga watan Disamaba, 2025.
Kananan hukumomin Najeriya
Samu kari