Kananan hukumomin Najeriya
A labarin nan za a ji cewa rundunar yan sandan kasar nan reshen jihar Bauchi ta sanar da jama'a shirye-shiryen da ake yi game da zaben kananan hukumomi.
Mataimakin Gwamnan Katsina Faruk Jobe ya ce kananan hukumomi 26 daga cikin 34 na jihar na fuskantar hare-hare a 2023, amma tsaro ya inganta sosai tun daga lokacin.
Majalisar dokokin Kano ta ce tana binciken zarge-zargen almundahana da rashin iya mulki kan shugabannin kananan hukumomin da aka dakatar ranar Talata.
Majalisar Dokokin Jihar Kano ta dakatar da shugabannin kananan hukumomin Bebeji, Rogo da Bagwai daga bakin aikinsu na tsawon watanni uku don gudanar da bincike.
Shugaban ƙaramar hukumar Kuje ya naɗa Ibrahim Danladi mataimaki na musamman, yana mai cewa mukamin nishaɗi ne, ba na rawa kamar yadda aka ruwaito ba.
A labarin nan, za a ji cewa Kwamared Abdullahi Ghali Basaf, tsohon shugaban karamar hukuma a jihar Kano ya koma sana'ar dinki bayan ya rasa kujera.
Al'ummomin Rigasa da Afaka a Kaduna sun fara matakan neman ƙirƙirar ƙaramar hukumar Rigasa, inda aka tsara Sabon Afaka ya zama hedikwata idan aka amince.
A labarin nan, za a ji cewa wan gano wasu jihohi da ke ci gaba da adana kudin kananan hukumomi a asusun hadin gwiwa da jiha duk da hukuncin kotiu.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban ƙaramar hukumar Tangaza a jihar Sakkwato, Isa Kalanjeni, ya bayyana dalilansa na hakura da jam'iyyar APC da kujerarsa.
Kananan hukumomin Najeriya
Samu kari