Kananan hukumomin Najeriya
Shugaban ƙaramar hukumar Kuje ya naɗa Ibrahim Danladi mataimaki na musamman, yana mai cewa mukamin nishaɗi ne, ba na rawa kamar yadda aka ruwaito ba.
A labarin nan, za a ji cewa Kwamared Abdullahi Ghali Basaf, tsohon shugaban karamar hukuma a jihar Kano ya koma sana'ar dinki bayan ya rasa kujera.
Al'ummomin Rigasa da Afaka a Kaduna sun fara matakan neman ƙirƙirar ƙaramar hukumar Rigasa, inda aka tsara Sabon Afaka ya zama hedikwata idan aka amince.
A labarin nan, za a ji cewa wan gano wasu jihohi da ke ci gaba da adana kudin kananan hukumomi a asusun hadin gwiwa da jiha duk da hukuncin kotiu.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban ƙaramar hukumar Tangaza a jihar Sakkwato, Isa Kalanjeni, ya bayyana dalilansa na hakura da jam'iyyar APC da kujerarsa.
Shirye-shiryen siyasar zaɓen shekarar 2027 na ci gaba da jinkirta aiwatar da cikakken 'yancin kuɗaɗen ƙananan hukumomi duk da hukuncin Kotun Ƙoli.
APC ta bayyana kwarin gwiwar lashe zaben kananan hukumomi a Gombe, yayin da shugaban jam’iyyar Nentawe Yilwatda ya amince da ‘yan takarar jam’iyyar.
Jam'iyyar adawa ta PDP ta samu nasarar lashe zaben shugabannin kananan hukumomi 21 da kansiloli fiye da 200 a jihar Adamawa da ke Arewa maso Gabas.
An yada wani rahoto mai cewa gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani ya karbe iko da kudaden kananan hukumomi. Kungiyar ALGON ta fito ta yi jawabi kan zargin.
Kananan hukumomin Najeriya
Samu kari