
Kananan hukumomin Najeriya







Kananan hukumomin 774 sun tashi da Naira Tiriliyan 2 a 2022. Za a ji jihohin da suka tashi da kaso mara yawa sun hada da Bayelsa, Ekiti, Nasarawa da Gombe.

Rundunar 'Yan Sanda sun shiryawa wanda zai nemi ya kawo matsala a wajen zaben shugaban kasa. An aiko da runduna 18, 000 domin su yi aikin zabe a jihar Arewa.

Gwamnan Delta kuma dan takarar mataimakin shugaban kasa PDP, Ifeanyi Okowa, ya gargadi Shugaba Buhari ya cire shi cikin gwamnoni da ya zarga da satar kudin LGAs

Asusun Majalisar Dinkin Duniya ta Yara, UNICEF, ta bayyana cewa yara 100 na mutuwa a kowanne awa a Najeriya saboda matsananciyar rashin abinci mai gina jiki.

Jihar Jigawa - Yan uwan wani mutum da ake zargin an kashe shi a karamar hukumar Ringim ta jihar Jigawa a ranar Larabar da ta gabata, sun yi zanga-zangar da.

Jihar Kano - Hukumar kula da zirga-zirgar ababen hawa ta jihar Kano KAROTA ta baiwa daya daga cikin jami’anta Halilu Jalo kyautar Naira miliyan 1 bisa kama wa.

Gwamatin tarayya ta bayyana cewa tana shirin fara rabawa matan rishon girki a fadin kananan hukumomin Najeriya 774, cewar Ministar harkokin mata, Paulen Tallen.

Jos, Plateay - Shugaban hukumar yaki da safara da ta'amuni da muggan kwayoyi NDLEA, Buba Marwa, ya ce babu unguwar da ta tsira daga matsalar yan kwaya a Najeriy

Fadar shugaban kasar Najeriya ta gargadi gwamnoni dake bindiga da kudaden kananan hukumomin su da su kauce ma yin hakan ko kuma su sha mamaki idan wa’adin mulkinsu ya kare, tunda a wannan loakcin basu da sauran kariya.
Kananan hukumomin Najeriya
Samu kari