Kananan hukumomin Najeriya
Wata biyu kacal da rantsar da ita kan karagar mulki, mataimakiyar Shugaban Karamar Hukumar Badagry ta Yamma a jihar Legas, Princess Oluremi Ajose, ta rasu.
A labarin nan, za a j icewa Ministan Abuja, Nyesom Wike ya bayar da tabbacin dawowar zaman lafiya Ribas bayan watanni shida da dokar ta baci a jihar.
A labarin nan, za a ji cewa Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar ya bayyana cewa akwai bukatar a tabbatar wa kananan hukumomin yancin kansu don kawi ci gaba.
Wani ɗan majalisa a Kaduna ya naɗa masu ba shi shawara guda 18 don ƙarfafa gwamnatinsa a matakin farko da inganta ci gaban gundumar Kinkiba da yake wakilta.
Hukumar zaben jihar Rivers, RSIEC ta fitar da sakamakon zaben kananan hukumomi a jihar, jam’iyyar APC ta lashe kananan hukumomi 20 daga cikin 23.
Yayin da Gwamna Dikko Radda ya gana da sarakunan gargajiya daga masarautun Katsina da Daura a fadar gwamnati, ya ce zai kashe N680m a gyaran makabartu a Katsina.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta jihar Bauchi (BASIEC), ga sanya lokacin da za ta gudanar da zaben kananan hukumomi. Ta tsayar da watan Agustan 2026.
A labarin nan, za a ji cewa sabuwar rigima ta kunno kai cikin jam'iyyar APC reshen jihar Neja yayin da Shugaban karamar hukuma ya kai Gwamna Umaru Bago kotu.
Gwamnatin jihar Gombe ta gabatar da kudirin kafa gundumomin ci gaba 13 don inganta mulki, magance matsalolin tsaro, da kusantar da hidima ga al’umma.
Kananan hukumomin Najeriya
Samu kari