Jihar Legas
Mawakiyar Cardi B ta yaba wa Musulmai kan azumin Ramadan, tana bayyana musabbabin rashin karbar addinin. Maganganun nata sun jawo ce-ce-ku-ce a kafafen sada zumunta.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, ya roki kamfanin sadarwa su aamar da intanet mai karfi a makarantu da sauran cibiyoyin ilimi a fadin kasar nan.
'Yan sandan Legas na binciken mutuwar ma'aikatan Nollywood biyu, GeeTee Imeh da Ayodeji, da aka tsinci gawarwakinsu a mota a Lekki ranar 7 ga Fabrairu, 2026.
Shugaban cocin INRI Evangelical Spiritual, Primate Elijah Ayodele, ya kaddamar da sabon masallaci a Legas, ya sanya masa sunan mahaifiyar Tinubu, Abibatu Mogaji.
Tsohon Shugaban Ƙasa, Olusegun Obasanjo, ya jaddada gazawar tsaro a Najeriya bayan kisan Murtala Mohammed, yana mai cewa ci gaban Afirka na bukatar shugabanci nagari
A labarin nan, za a ji cewa Isyaku AbdusSamad Khalifa Rabiu ya samu babban matsayi a harkokin gudanar yau da kullum da kamfanin BUA da ke jihar Legas.
Fitaccen masani kuma shugaban ASUU na farko Farfesa Biodun Jeyifo ya rasu yau 11 ga Fabrairu, 2026. Ya rasu yana da shekara 80 sakamakon matsalar koda a birnin Legas
Jirgin Arik da ke dauke da mutane kusan 100 ya samu matsala a sararin samaniya. Jirgin ya dauko mutane 800 kuma an tabbatar da cewa sun sauka lafiya a Benin.
A labarin nan, za a ji cewa bayanai sun kara fitowa a kan yarjejeniya tsakanin Najeriya da Amurka bayan zargin da aka yi na cewa ana kashe kiristoci a Najeriya.
Jihar Legas
Samu kari