Kwara
Gwamnan Kwara, AbdulRahman AbdulRazaq ya bayyana aniyarsa ta ci gaba da yada manufofin marigayi Sardaunan Sokoto, Ahmadu Bello domin kawo sauyi a jihar.
Wasu hatsabiban 'yan bindiga sun sace matar shugaban jam'iyyar APC a karamar hukumar Patigi ta jihar Kwara, da 'yarsa, a ranar Lahadi da daddare.
'Yan bindiga sun kashe mutane 23, ciki har da matafiya da masu hakar ma'adinai, tare da sace wasu da dama a Kaduna, Katsina da jihohin Arewa 3 a karshen mako.
wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun kai hari wani masallaci a jihar Kwara yayin da ake sallar Isha. Sun kashe wani mutum mai suna Alhaji Dahiru.
Kungiyar Malaman Musulmi na Yarbawa ta gargadi Sheikh Habeeb Adam Al-Ilory na Markaz Agege kan kalaman da ake zargin sun saba wa Sahabban Annabi SAW.
Hukumar ba da agajin gaggawa ta NEMA ta bukaci mutanen da ke jihohin Kebbi, Kwara, Neja da ke kusa da kogin Niger su fara shirin kaura saboda fargabar ambaliya.
Mutanen gari sun kama wata mata da tunanin cewa yar garkuwa da mutane ce, aun lakada mata dukan kawo wuka har ta mutu, daga baya aka gano marainiya ce a Kwara.
Yan bindiga sun tashi hankulan jama'ar wani yanki a jihar Kwara bayan miyagun sun kai wani hari a gidan Sarki inda suka sace ƴaƴansa guda uku yayin farmakin.
Akalla 'yan bindiga 200 dauke da mugayen makamai ne suka kashe dan sanda a Babanla da ke Kwara, tare da fasa kasuwa. Sannan a suka kashe wani dan sanda a Benue.
Kwara
Samu kari