Kwara
Hukumar kwastam ta kasa ta bayyana nasarar tattara kudin shiga ga gwamnatin Najeriya da yawansu ya kai N10bn a cikin watanni biyar, sannan an kama haramtattun kaya.
Gwamnatin tarayya ta bijiro da wasu manyan ayyuka da domin rage radadin da 'yan Najeriya ke ji. Ayyukan na karkashin gagarumin aikin gine-gine da tallafawa yan kasa.
Yayin da ake dambarwa kan sarautar Kano, Kwamishinan 'yan sanda a jihar, Salman Garba ya magantu kan yadda zai yi aiki a jihar duk da rigimar sarauta.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya jajantawa tsohon shugaban Majalisar Dattawa, Bukola Saraki kan rasuwar mahaifiyarsa a jiya Talata.
Hukumar kiyaye haɗurra FRSC ta tabbatar da mutuwar mutane 19 daga cikinn 25 sakamakom haɗarin motar da ya rutsa su a kan titin Jebba a jihar Kwara.
Hukumar alhazan jihar Kwara ta tabbatar da rasuwar karin mahajjata daga jihar guda biyu, Salman Muhammad Alade da Ayishat Shuaib Ologele bayan fama da jinya.
Hukumomi a kasar Saudiyya sun tabbatar da cewa wata mata mai suna Hajiya Hawawu daga Kwara ta rasu, binciken da aka gudanar ya tabbatar da cewa ta yi ajalin kanta.
Maniyyatan aikin hajjin bana daga jihar kwara sun yi zanga saboda sauke rashin tashi da su da zuwa kasa mai tsarki domin sauke farali. Gwamnati ta ba su hakuri.
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya yi karin haske kan matsalolin da Najeriya ke fuskanta inda ya ce sun wuce maganar sauya tsarin mulki.
Kwara
Samu kari