Kwara
Gwamnan jihar Kwara, Abdulrahman Abdulrazaq ya fito ya yabi manufofin gwamnatin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Ya ce manufofin suna yin aiki sosai.
’Yan sandan Kwara tare da hadin guiwar Oke-Ero sun ceto mutane 13 da aka sace, bayan sun yi artabu da maharan. An ce jami'an tsaron sun mayar da mutanen gida.
Prince AbdulƘadir Mahe, shugaban ma'aikatan gidan gwamnatin jihar Kwara ya kwanta dama ranar Asabar da safe, Gwamna Abdulrahman Abdulrazak ya tabbatar.
Tun yanzu wasu sun fara shirye-shiryen zaben 2027 yayin da ake hasashen rigimar siyasa ta kunno kai a jihar Kwara bayan cire allunan tallan Sanata Saliu Mustapha.
Tsohon kwamishinan yaɗa labarai da sadarwa na jihar Kwara, Alhaji Abdulrahim Adisa ya kwanta dama, ya rasu yana da shekaru 91 a duniya ranar Alhamis.
Bayan mutuwar wani matashi a hannun yan sanda, Sarkin Ilorin, Alhaji Ibrahim Sulu-Gambari, ya bukaci rundunar ta binciki mutuwar Jimoh AbdulQodir a hannun jami'ansu.
Tsohon ministan wasanni, Bolaji Abdullahi, ya yanke shawarar yin murabus daga jam'iyyar PDP mai adawa. Bolaji ya ce ya yi hakan ne bayan ya kammala tunani.
EFCC ta gabatar da shaida a farko a kan zargin tsohon gwamnan Kwara da almundahana. Ana zargin AbdulFatah Ahmed da almubazzarancin N5bn na inganta makarantu.
Gwamnatin Kwara ta ɗauki mataki kan malamar da ta ci zarafin wata 'yar bautar kasa (NYSC), inda aka rage matsayin aikinta tare da tura ta wata makaranta daban.
Kwara
Samu kari