Kwankwasiyya
Jam'iyyar NNPP ta zaɓi Agbo Major a matsayin sabon shugaban jam'iyyar na ƙasa a taron da aka gudanat ranar Talata zuwa Laraba, an zaɓi wasu shugabanni.
Wata kungiyar jam'iyyar APC ta NAGG ta bayyana cewa ba su maraba da tsohon jihar Kano kuma madugun Kwankwasiyya, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso zuwa cikin jam'iyyar.
Babbar kotun jihar Kano ta yanke hukuncin kisa ta hanyar rataya kan wasu mutum 5 da ake tuhuma da kashr mata a yankin ƙaramat hukumar Wudil ta Kano.
Rahotanni sun tabbatar da cewa shugaban jam'iyyar NNPP a Gombe kuma tsohon dan majalisa, Hon. Rambi Ayala ya fice daga cikinta zuwa APC mai mulkin jihar.
Musa Iliyasu ya yi zargin cewa madugun Kwankwasiyya na ƙoƙarin shiga jikin Tinubu ba don komai ba sai don samun mafakar da Abba zai samu zarcewa zango na 2.
Majalisar dokokin Kano ta bayyana rashin jin dadinta a kan yadda .sai aikata mugayen laifuffuka su ke neman mafaka a gine-ginen da ba a kammala su ba a fadin jihar.
Bayan ficewar tsohon gwamnan Osun, Rauf Aregbesola daga APC, Jam’iyyar NNPP a jihar ta bayyana shirinta na karɓarsa zuwa gare ta domin ci gaban jihar.
Yan mazabar tarayya ta Dala a jihar Kano sun fara zaman yadda za a dawo da ɗan Majalisarsu na tarayya, Aliyu Sani Madakin Gini, gida, za su masa kiranye.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya amince da nadin Ibrahim Adam a matsayin daya daga cikin hadimansa a kan yada labarai domin kara yadda ayuukan gwamnati.
Kwankwasiyya
Samu kari