Kwankwasiyya
Jagoran NNPP na kasa, Dr. Rabiu Musa Kwankwaso ya taya Gwamna Abba Kabir Yusuf murna bisa karrama shi da lambar yabo saboda yadda yake kwatanta adalci a Kano.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya yi magana kan matsalar tsaron Najeriya. Ya ce makamai na kara yaduwa a Najeriya da kafa kungiyoyin sa-kai a jihohi.
Tsohon shugaban APC kuma tsohon gwamnan Kano, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya bayyana cewa gwamnatin Abba ta gaza shiyasa take nema. Wanda za ta dorawa.
Gwamnatin jihar Kano ta yi kira ga hukumomin tsaro su damke tsohon ahugaban APC na kasa, Dr. Abdullahi Umar Ganduje kan shirinsa na kafa rundunar Hisbah.
Rikicin jam'iyyar NNPP na kara kamari tsakanin bangarori biyu masu adaw ada juna, shirin Kwankwaso na shirya babban taro na kasa ya sake tayar da kura.
'Yan jam'iyyar NNPP 774 ne suka sauya sheka a jihar Kano suka koma APC a gundumar Rimin Gado. Alhaji Rabiu Bichi ne ya karbe su yayin sauya shekar da suka yi.
Shugaban jam'iyyar NNPP a jihar Kano, Hashimu Dungurawa, ya ce APC ta rasa karfinta kuma ba za ta iya cin zaben 2027 ba sai da tasirin Kwankwaso.
Daya daga cikin manyan kusoshin NNPP a Arewacin Kano, Hon. Jamilu Kabir Bichi ya sanar da ficewarsa daga jam'iyya mai mulkin jihar, ya ce babu adalci a tafiyar.
Dan tsohon gwamnan Kano, Umar Abdullahi Ganduje ya tallafa wa mutane 3,000 da kayayyakin neman arziki, ya kuma karbi yan Kwankwasiyya da suka koma APC.
Kwankwasiyya
Samu kari