Kwankwasiyya
Tsohon hadimin Gwamna Abba Kabir, Hon. Abba Dala ya nuna damuwa kan kashe-kashe da ake yi a Arewacin Najeriya inda ya gargadi sake zaben APC a wani tsohon bidiyo.
Wata kungiya mai suna Kano Peace Coalition Group ta zargi jagoran Kwankwasiyya, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso da neman tayar da zaune tsaye a Kano.
Kungiyar Amnesty International ta zargi gwamnatin Kano karkashin Abba Kabir Yusuf da yunkurin murkushe 'yan adawa a Kano. Ta jero mutane da ta ce an ci zarafinsu.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Kano, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya bayyana abin da ya ji a ransa bayan sauya shekar gwamnatin Kano zuwa APC.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya hadu da Nasiru Yusuf Gawuna a filin jirgin saman Malam Aminu Kano. Hakan na zuwa ne bayan ya ziyarci malam Ibrahim Shekarau.
Ana ta ce-ce-ku-ce game da kudirin da wasu yan Majalisar Amurka suka gabatar wanda ya ambaci Rabiu Kwankwaso a cikin wadanda ake zargi da take hakkin kiristoci.
Kungiyar Kwankwasiyya ta soki gyaran Dokar Zabe da Shugaba Bola Tinubu ya yi, tana gargadi game da tasirin APC da cewa demokratin Najeriya na cikin hadari.
Rikicin NNPP na Rabiu Musa Kwankwaso ya tsananta bayan Ahmad Garba Bichi ya bayyana tare da APC, yana jefa magoya bayan Kwankwaso cikin ruɗani mai zurfi.
A labarin nan, za a ji yadda Kashim Shetiima ya shige gaba, manyan APC a ciki da wajen Kano suka karbi Gwamna Abba Kabir Yusuf zuwa jam'iyya mai mulki.
Kwankwasiyya
Samu kari