Kwankwasiyya
Tsohon gwamnan Kano, Dr. Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana cewa duk wannan abubuwan da ke faruwa a Kano, yana da yakinin shi zai yi dariya a karshe.
A labarin nan, za a ji duk da maganganu da suka yi yawa na sauya sheƙar Gwamna Abba Kabir Yusuf zuwa APC, an gano wasu daga cikin kwamishinansa a gidan Kwankwaso.
A labarin nan, za a yi yadda Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso, tsohon ɗan takarar Shugaban Kasar nan ya bayyana irin siyasar da ya ke buga wa a Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa Yusuf Sharada, daya daga cikin hadiman Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf ya fadi dalilai biyu da ya sa ake son komawa APC.
A labarin nan, za a ji cewa Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf ya samu goyon bayan fitaccen malami kuma tsohon 'dan takarar Gwamna, Sheikh Ibrahim Khalil.
A labarin nan, za a ji cewa fitaccen dan siyasa a Kano, Garba Kore Dawakin Tofa ya ce akwai shirin Kwankwasiyya na hana Abba Kabir Yusuf takara a 2027.
Kotun jihar Kano ta dauki matakin rusa hukuncin shugabannin NNPP na kasa kan rusa shugabancin jihar Kano da suka yi bayan fara rikicin Abba Kabir da Kwankwaso.
Mataimakin shugaban jam'iyyar NNPP na kasa, Alhaji Sani Danmasani ya bayyana cewa Gwamma Abba Kabir ne jagoran jam'iyya ba Rabiu Musa Kwankwaso ba.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Malam Ibrahim Shekaru ya ce Kwankwaso ba shi da hujjar cewa Abba ya ajiye masu kujerar gwamna kafin ta fice daga jam'iyyar NNPP.
Kwankwasiyya
Samu kari