
Kwankwasiyya







Fitaccen dan siyasa, kuma jigo a tafiyar Kwankwasiyya, Alhaji Buba Galadima ya bayyana cewa akwai kyakkayawar alaka a tsakaninsa da shugaba Bola Ahmed Tinubu.

Buba Galadima ya ce 'yan sanda sun gayyaci mai martaba Sanusi II ne Abuja domin a rufe shi a saka dokar ta baci a jihar a nada sabon sarki, Aminu Ado Bayero.

NNPP reshen Arewa maso Gabas ta gargadi 'ya'yanta a kan su yi hattara da wasu korarrun 'yan hjam'iyya da ke yada labarin karya a kan hukuncin kotu.

Bangaren Rabiu Musa Kwankwaso ya yi watsi da batun da kw nuna cewa Kotun Tarayya mai zama a Abuja ta kwace shugabancin jam'iyyar NNPP daga hannunsa.

Bayan rashin da aka yi na Galadiman Kano, shugaban jam'iyyar APC, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya dura a jihar Kano a yau Asabar 5 ga watan Afrilun 2025.

Jam'iyyar NNPP ta bayyana cewa babu kamshin gaskiya a cikin labarin da masu tawaye a jam'iyyar karkashin Major Agbor ke yadawa na cewa an kore su.

Babbar kotun tarayya da ke zama a Abuja ta kwace ragamar shugabancin NNPP a hannun tsagin Rabiu Kwankwaso. Ta ce ba za ta shiga rikicin jam'iyya ba.

Jagoran NNPP na kasa, Sanata Rabi'u Kwankwaso ya karbi wasu jiga jigan APC da suka sauya sheka zuwa NNPP daga karamar hukumar Doguwa ta jihar Kano.

Mai martaba sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya kwararo yabo ga Gwamma Abɓa Kabir Yusuf lokacin da ya kai ziyarar barka da sallah fadar gwamnati ranar Talata.
Kwankwasiyya
Samu kari