Kwankwasiyya
Tsohon gwamnan Kano, Sanata Rabi'u Kwankwaso ya nuna damuwa kan maganganun Donald Trump game da Najeriya bayan zargin kisan Kiristoci a Najeriya.
Wasu yan Kwankwasiyya a kananan hukumomin Dala, Fage da Ungoggo a Kano sun sauya sheka daga NNPP zuwa APC, sun ce sun gamsu da manufar Shugaba Tinubu.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya yi wa Bola Tinubu, Obasanjo, IBB, Atiku, Jonathan, Abba Kabir godiya kan taya shi murnar cika shekara 69 da haihuwa.
Tsohon dan takarar shugaban kasa kuma jagoran jam'iyyar NNPP, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya musanta cewa jam'iyyar na fama da rikicin cikin gida.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya ce NNPP a shirye take ta yi haɗin gwiwa da jam’iyyun siyasa ko manyan ‘yan takara, ciki har da APC, kafin zaɓen 2027.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya karyata cewa shi ne juya gwamnatin Abba Kabir Yusuf kamar yadda ke ta zargi a baya-bayan nan.
Shugabannin jam'iyyar APC a jihar Kano sun karbi 'yan NNPP da suka sauya sheka a Fagge da Ungogo. Abdullahi Ganduje ya yaba da matakin da suka dauka.
Sanatta Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana abin da yasa ya gagari masu a ciki da wajen Kano da masu kambun baka yayin ganwa da shugabannin ALGON a Kano.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya yi gargadi mai zafi ga yan siyasa da ke fice wa daga tsarin Kwankwasiyya.
Kwankwasiyya
Samu kari