Kwankwasiyya
A labarin nan, sa a ji cewa an samu karin bayani a wasikar da tsohon Mataimakin gwamnan Kano, Aminu AbdulSalam Gwarzo ya aika wa Abba Kabir Yusuf.
Mataimakin Gwamnan jihar Kano, Kwamared Aminu Abdussalam, ya yi murabus daga muƙaminsa a yau Jumma'a biyo bayan matsin lamba da yunƙurin tsige shi.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya gana da shugabannin jam'iyyar ADC daga jihar Kano da sakataren jam'iyyar na kasa Rauf Aregbesola a gidan shi da ke FCT, Abuja.
Rikicin siyasar Kano ya ƙara daukar sabon salo yayin da Sanata Rabiu Kwankwaso ya soki Gwamna Abba Yusuf kan cin amanarsa, inda ya ce 2027 falle daya ce.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya yabawa Nasiru Yusuf Gawuna yayin da ake rade-radin cewa zai sauya sheka daga APC zuwa bangaren Kwankwasiyya a jihar Kano.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya yi magana kan cire hular Kwankwasiyya. Gwamna Abba Kabir ya nuna cewa lokacin yin hakan bai yi ba tukunna.
Kungiyar Kwankwasiyya ta bayyana cewa tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, yana tattaunawa da wasu jam'iyyun siyasa don komawa.
Sanata Rabiu Kwankwaso ya hado Peter Obi na jam'iyyar ADC, Seyi Makinde na PDP da wasu 'yan adawa a jihar Kano yayin da ake shirye-shiryen 2027 a siyasar Najeriya.
Gwamnan Kano, Abba Yusuf, ya rushe ma’aikatar ilimi mai zurfi tare da cire mataimakinsa, Aminu Abdussalam Gwarzo, daga mukamin kwamishina a ma'aikatar.
Kwankwasiyya
Samu kari