Kwankwasiyya
Wanda ake kara na 6 ne kawai ta hannun lauyansa, Nureini Jimoh, ya gurfana a gaban kotun yayin da Ganduje da sauran wadanda ake karar 7 ba su halarta ba.
Shugaban jam'iyyar APC na kasa, Abdullahi Ganduje ya aika sako ga gwamnatin Kano yana mai cewa babu wanda zai iya jijjigashi daga matsayinsa na shugaban jam'iyyar.
Matashin lauya a jihar Kano, Abba Hikima ya ce za’a sha tiri-tiri a wannan shari'ar Abdullahi Ganduje da gwamnatin Kano. Kuma kama Ganduje abune mai matukar wahala.
Jam’iyyar NNPP bisa amincewar mahukunta ta dakatar da gwamna Gwamna Abba Yusuf na jihar Kano na tsawon watanni shida kan zargin ayyukan zagon kasa.
Wani lauya mazaunin Kano, Isa Wangida ya shawarci tsohon gwamnan jihar da ake zargi da badakalar kudi da ya yi murabus har sai an kammala shari'ar.
Al'umma sun bayyana fargabar samuwar rikicin siyasa a Kano samakon shirin gurfanar da tsohon gwamnan jihar, Abullahi Ganduje, bisa zargin cin hanci da rashawa.
Mambobin jam'iyyar NNPP daga jihohin Arewa 19 sun kada kuri'ar rashin gansuwa da salon mulkin Gwamna Abba Kabir Yusuf na Kano, sun nemi ya yi murabus.
Za a gurfanar da Ganduje da wasu shida gaban kotun a ranar Laraba mai zuwa bisa tuhume-tuhume da suka shafi cin hanci da rashawa, abin da ya jawo dar dar a Kano.
Gwamna Abba Kabir na jihar Kano ya fusata kan sakin wasu 'yan daba da aka yi a jihar yayin da ya ke kokarin dakile matsalar inda ya ce zai kawo karshen matsalar.
Kwankwasiyya
Samu kari