Kungiyar Izala
Sanata Muntaru Dandutse ya mika sakon ta'aziyya bisa rasuwar limamin masallacim yan Izala da ke Funtua, Sheikh Goni Imam Sa'id Musa, ya yi addu'ar Allah jikansa.
Wata kungiyar malamai karkashin Concerned Ulama of Sunnah ta shigar da korafi kan Usman Dangungun da Shehu Mansur Kaduna kan zargin batanci ga Annabi SAW.
Rikici ya barke tsakanin mabiya Izala Jos da dangin Danburam kan mallakar masallacin Donga, inda mutum ɗaya ya rasa ransa, an kuma lalata dukiya.
Sarkin Hausawan Makurdi, Alhaji Rayyanu Sangami ya rasu kwana 35 da samun mulki. Ya rasu bayan jinya a Kaduna. Izala da kungiyar Hausawa sun yi ta'aziyya.
Kungiyar Musulmi mazauna Birtaniya ta gayyaci tsohon ministan sadarwa, Farfesa Isa Pantami da Shheikh Bala Lau domin su yi jawabi a taronta na shekara-shekara.
Sheikh Lawan Abubakar Shua'ibu Triumph ya yi bayanai bayan zama da kwamitin shura na jihar Kano da ya yi. Ya ce ya amsa tambayoyi kan zargin batanci.
Rahoto ya tabbatar da cewa an yi zama tsakanin Sheikh Lawan Triumph da wakilai daga kwamitin Shura, jihar Kano. Malamin ya ce kofarsa a bude take don karbar gyara.
Sheikh Barista Ishaq Adam Ishaq ya ce majalisar shura bata hana Sheikh Abubakar Lawal Shua'ibu wa'azi a Kano ba kan zargin batanci da aka masa a jihar.
Sheikh Ahmad Tijjani Yusuf Guruntum ya yi kira da a yi adalci kan zargin da aka yi wa Sheikh Lawal Triump a Kano. Ya bukaci gwamnatin Kano ta yi adalci.
Kungiyar Izala
Samu kari