Zaben jihohi
Jam’iyyar APGA mai mulki a jihar Anambra ta lashe dukkanin kujerun ciyamomi da na kansiloli a zaben kananan hukumomin jihar da aka gudanar a ranar 28 ga Satumba.
Kungiyar SERAP ta bukaci shugaban hukumar INEC Farfesa Mahmood Yakubu da ya binciki zarge-zargen rashawa da laifuffukan zabe tsakanin gwamnoni da mataimakansu.
Tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan ya ce dole sai yan Najeriya sun gyara halinsu kafin kawo karshen magudin zabe a Najeriya, ya ce na'urar zabe ta yi kadan.
Ana hasashen jam'iyyar APC za ta taka rawar gani a zabukan jihohin Ondo da Anambra da Osun da Ekiti da za a gudanar kafin babban zaben 2027 mai zuwa.
Bayan sanar da sakamakon zaben jihar Edo, shugaban tsagin jam'iyyar LP, Julius Abure ya zargi faduwarsu a zaben kan dan takara, Olumide Akpata da Peter Obi.
A wannan labarin, yayin da ake shirin zaben kananan hukumomi biyar na jihar Jigawa, rundunar yan sanda ta fara shirin tabbatar da kawar da barazanar tsaro.
Kungiyoyin sa ido a kan zaben Edo sun yi watsi da sakamakon zaben da ya ba APC nasara a kan PDP. sun bukaci a sake bahasi kan sakamakon zaben Edo.
Oba na Benin ya fadi gaskiya kan zaben gwamnan Edo da APC ta yi a shekarar 2016. Jiga jigan APC su samu basaraken ne domin masa godiya kan zaben Edo na 2024.
Tsohon shugaban PDP, uche Secondus ya ce APC na shirin kashe dimokuradiyya a Najeriya wanda hakan zai iya hana yin zabe a Najeriya a shekarar 2027.
Zaben jihohi
Samu kari