Zaben jihohi
Nan da 'yan awanni za a san wanene zai zama sabon gwamna a jihar Edo inda ake zabe. INEC ta yi maganar soma tattara sakamako, a san wanda ya lashe zaben Edo.
A wannan labarin, za ku ji yayin da aka kammala zaben gwamna a kananan hukumomi 18 na Edo, an fara shirin bayyana sakamakon zaben, inda aka tsaurara tsaro.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) ta ce tana da hurumin soke duk wani sakamakon zabe da aka ayyana ta hanyar tursasawa jami'in tattara sakamako.
Wasu ‘yan bindiga sun sace akwatin zabe a Owan ta Yamma yayin zaben gwamnan Edo na 2024, a cewar jigon jam’iyyar PDP, Barista Godwin Dudu-Orumen.
A yau mutane na zaben sabon gwamnan jihar Edo. Gungun kungiyoyi na Nigeria Civil Society Situation Room (NCSSR) sun ce an saye kuri’un talakawa a zaben da burodi.
Zaben gwamna naa daya daga cikin zabubbukan da ake gudanarwa a Najeruya domin zabar shugabanni. Akwai hanyoyin da ake bi wajen samun wanda ya yi nasara.
Yiaga Africa ta zargi wakilan jam'iyyar PDP da APC da ba masu kada kuri'a toshiyar N10,000 domin su zabi 'yan takararsu a zaben gwamnan jihar Edo da ke gudana.
Hukumar zabe ta INEC a jihar Edo ta tsawaita lokutan gudanar da zabe inda ta ba da dalilai na ruwan sama da kuma rashin kawo kayan zaben a kan lokaci.
Dan takarar jam'iyyar PDP a zaben Edo, Asue Ighodalo ya yi korafi kan neman karya shi da ake wurin rashin kawo kayan zabe a kan lokaci a mazabun da ya fi karfi.
Zaben jihohi
Samu kari