Zaben jihohi
A wannan labarin, yayin da ake shirin zaben kananan hukumomi biyar na jihar Jigawa, rundunar yan sanda ta fara shirin tabbatar da kawar da barazanar tsaro.
Kungiyoyin sa ido a kan zaben Edo sun yi watsi da sakamakon zaben da ya ba APC nasara a kan PDP. sun bukaci a sake bahasi kan sakamakon zaben Edo.
Oba na Benin ya fadi gaskiya kan zaben gwamnan Edo da APC ta yi a shekarar 2016. Jiga jigan APC su samu basaraken ne domin masa godiya kan zaben Edo na 2024.
Tsohon shugaban PDP, uche Secondus ya ce APC na shirin kashe dimokuradiyya a Najeriya wanda hakan zai iya hana yin zabe a Najeriya a shekarar 2027.
APC ta yi nasara a zaben Edo na 2024 kamar yadda hukumar INEC ta sanar. Rikicin PDP da na sarauta na cikin abubwan da suka jawo faduwar PDPa zaben Edo.
Bayan tattara sakamakon zaben jihar Edo, Hukumar zabe ta INEC ta tabbatar da Monday Okpebholo na jam'iyyar APC a matsayin wanda ya lashe zaben da aka yi.
Kungiyar Yiaga Africa ta ce an tafka magudi a zaben gwamnan jihar Edo da APC ta lashe. Yiaga ta ce wasu jami'an INEC sun yi magudi da aringizon kuri'u a zaben Edo.
Mataimakin gwamnan jihar Edo ya fadi yadda suka hadu suka kayar da PDP a zabe. Ya ce su suka kayar da PDP saboda maganar ga gwamnan Edo ya fada musu.
Gwamnan Adamawa ya ce APC ta yi magudi a zaben gwamna da aka yi a Edo. Gwamnan PDP ya ce INEC ta goyi bayan APC yayin zaben Edo. Ya ce PDP ce ta lashe zaben.
Zaben jihohi
Samu kari