
Labaran garkuwa da mutane







Yan sanda a Katsina sun kama wani rikakken dan damfara da ke satar ATM yana cire kudin mutane. An kama matashin da ya sace matar aure a jihar Katsina.

Yan bindiga masu garkuwa da mutane sun sace kansila da wasu mutane 8 a jihar Kogi. Yan bindigar sun bi gida gida ne suna garkuwa da mutane a yankin.

An cafke wani mutum mai suna Soja da yake taimakon yan bindiga suna waya domin karbar kudin fansa. Yana ba yan bindiga suna kiran mutane domin a ba su kudi

Wasu miyagun ƴan bindiga da ake kyautata zaton masu garkuwa da mutane ne sun yi awon gaba da Hon. Dr. Joseph Haruna Kigbu a hanyarsa ta zuwa Jos jiya Litinin.

Rundunar ƴan sanda a Kano ta kama kwararren mai shekaru 23 da ya yi garkuwa da yarinya mai shekaru hudu da haihuwa. Matashin ya bukaci kudin fansa N3m

'Ƴan bindigan da suka sace wasu yara a Kaduna sun kira waya domin a ba su kudin fansa. Tsagerun sun bukaci a ba su miliyoyin kudi kafin su saki yaran.

Yan bindiga masu garkuwa da mutane sun kashe wani dattijo mai shekaru 85 bayan karɓar kudin fansa. Dattijon na da matsayin sarauta a Bokkos a jihar Filato.

Ana zargin wasu ƴan bindiga sun sace tsohon kwamishinan harkokin kasashen waje na jihar Imo, Dr Fabian Ihekweme, matarsa ta faɗi yadda aka ɗauke shi a gida.

Rahotanni daga jihar Delta sun nuka cewa masu garkuwa da mutane sun sace wani likiti a cikin asibitin kudi a yankin ƙaramar hukumar Ndokwa ta Yamma.
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari