Labaran garkuwa da mutane
Wani sautin murya da ake zargin na mataimakin kakakin Majalisar Kebbi, Hon. Sama'ila ne ya fara yawo, an ji yana neman a gaggauta hada kudin fansa.
A labarin nan, za a ji yadda gwamnatin jihar Kaduna ta sanar da cewa tana kokarin kawo zaman lafiya ta hanyar tattaunawa da amfani da karfin bindiga ba.
Jami'an rundunar 'yan sandan jihar Edo sun samu nasarar cafke wata matar aure da ta shirya shirin yin garkuwa da ita don karbar kudade a hannun mijinta.
Rundunar 'yan sandan jihar Kebbi ta yi karin haske kan sace mataimakin shugaban majalisar Kebbi, Alhaji Muhammad Sama’ila a Bagudo bayan sallah a masallaci.
Jagoran adawa na Kamaru, Issa Tchiroma Bakary, ya zargi gwamnati da kulla shirin tsoratarwa da garkuwa da iyalansa bayan zaben shugaban ƙasa da aka yi.
A wannan labarin, za a ji cewa daya daga cikin masu jan tawagar 'yan ta'adda, Babawo Badoo ya koma ga Mahaliccinsa bayan ya yi kokarin kwace makamin sooja.
Gwamna Mohammed Umar Bago ya ce yana nan kan bakarsa, ba zai taba zaman sulhu da yan bindiga ko ya biya kudin fansar wadanda aka yi garkuwa da su a jihar Neja ba.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin jihar Sakkwato ta bayyana yadda sabon tsarinta a kan sufuri ya taimaka matuka wajen dakile safarar yara daga jihar.
Wani miji ya kashe wanda ake zargi da kwarto bayan lakada masa duka kan zuwa gidan shi cikin dare. Yan sanda sun ceto wasu mutanen da aka sace a Bauchi.
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari