Labaran garkuwa da mutane
Rundunar ’yan sanda a Bauchi ta ceci mutane biyu da aka sace a Alkaleri, ta kuma cafke mutum uku da ake zargi da garkuwa yayin da ake ci gaba da neman sauran miyagu.
Rundunar yan sanda reshen Zamfara ta ce yan bindiga sun fara daukar salom kai hari masallaci ne saboda su ja hankalin jama'a bayan ganin abin da ya faru a Katsina.
Wasu miyagun yan bindiga da ba a san manufarsu ba sun yi awon gaba da matar fasto a yankin karamar hukumar Obi da ke jihar Nasarawa, sun hada da wata bakuwa.
Wasu da ake zargi 'yan bindiga masu garkuwa da mutane ne sun sace wani mutum a karamar hukumar Dukku sun kashe shi bayan karbar kudin fansa Naira miliyan 5.
Gwamnatin Imo ta yi alƙawarin ceto tsohon ɗan majalisar jihar, Ngozi Ogbu, wanda wasu mayaka masu fafutukar kafa Biyafara suka sace shi, tare barazanar kashe shi.
Kungiyar KADA da ke karamar hukumar Kanam a jihar Filato ta tabbatar da cewa yan bindiga sun kashe Sarkin Shuwaka, Malam Hudu Barau bayan sace shi.
'Yan bindiga masu garkuwa da mutane sun kewaye wani masallaci a jihar Zamfara sun sace masallata 40 ana tsaka da sallar Asuba. Sun tafi da masallata dajin Tsafe.
Yan bindiga sun shiga kauyuka biyu a kananan hukumomin Makarfi da Kudan da ke jihar Kaduna, sun yi garkuwa da wani dan siyasa da ya yi fice a yankin.
Mutanen garin Bimasa a karamar hukumar Tureta ta jihar Sakkwato sun nuna jarumta da suka tunkari yan bindiga gaba da gaba, sun kashe yan ta'adda 10.
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari