Kasashen Duniya
Dan Arewacin Najeriya daga jihar Kano da ya shiga sojan Amurka ya yi magana kan aikin ceton da aka yi a Iran domin kubutar da sojan Amurka da ya makale.
A labarin nan, za a ji cewa Isra'ila ta yi magana game da kammala hare-haren da ta ke kai wa Iran bayan wani mummunan farmaki da ta kai a ranar Litinin.
Jamhuriyar Musulunci ta kasar Iran ta ce ta kai hari kan masana’antun sinadarai kusa da Dimona a Isra’ila wanda ya jawo mata gagarumar barna a kasar.
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta yi watsi da barazanar Donald Trump, tana kiran ta da rashin daidaito, tare da gargadin kai farmaki mai tsanani idan aka kai hari.
Kasar Isra’ila da ke yaki a yanzu da Iran ta taba kai hare-hare a wasu kasashen Afirka a tarihi, ciki har da Sudan, Uganda da Masar, lamarin da ya shafi da tsaro.
Kasar Rasha ta yi kakkausar suka kan harin makami mai linzami da aka kai kusa da tashar nukiliyar Bushehr, inda aka samu asarar rai da kuma raunata wasu.
A labarin nan, za a ji cewa Donald Trump ya bayar da sabon wa'adi ga Iran gane da bude mashigar Hormuz da ke jigilar jiragen ruwa musamman masu dakon mai.
A labarin nan, za a ji cewa Iran ta ce ta samu damar faɗo da wasu jiragen abokan gaba da ke ƙoƙarin kai mata hari a yaƙin Gabas ta Tsakiya da ke gudana a yanzu.
A labarin nan, za a ji cewa Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchiya bayyana yadda kafafen yada labarai da ke Amurka ke juya masu magana game da sulhu.
Kasashen Duniya
Samu kari