Kasashen Duniya
Fargaba ta karu bayan Trump ya yi barazanar kai harin soji kan Najeriya; masana sun yi kashedi kan kafa sansanin Amurka a ƙasar kamar yadda aka yi a Nijar da Kenya.
A labarin nan, za a ji yadda Ministan harkokin kasashen waje, Yusuf Maitama Tuggar ya karyata ikirarin da Donald Trump ya yi a kan kisan kiristocin Najeriya.
Kungiyar EU ta bayyana cewa tana girmama ikon Nigeria, tana sukar matsin lamba daga kasashen waje da goyon bayan zaman lafiya da kare ’yancin addini.
Kashim Shettima ya tafi Brazil don wakiltar Tinubu a taron COP 30, inda zai gabatar da jawabi kan yanayi, makamashi, da kasuwar carbon domin ci gaban Najeriya.
Tsohon mataimakin shugaban Amurka, Dick Cheney, ɗaya daga cikin manyan masu fadi a ji a tarihin siyasar kasar, ya rasu yana da shekaru 84 bayan fama da ciwon zuciya.
A labarin nan, za a ji cewa kasar China ya gargadi Amurka da ta daina tsoma baki a lamarin da bai shafe ta ba a Najeriya, domin ba za ta lamunta ba.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya yi barazanar aika sojojin Amurka zuwa Najeriya idan gwamnati ta kasa dakatar da kashe-kashen Kiristoci a kasar.
A labarin nan, za a ji yadda wasu daga cikin shugabannin wasu ƙasashe a Afrika suka shafe shekaru sama da 30 suna mulki ba tare da sun taba sauka ba.
Wasu jami'an sojoji sun shiga hannu bayan an zarge su da yunkurin gudanar da juyin mulki a kasar Guinea-Bissau. Hakan na zuwa ne ana shirin fara kamfen na zabe.
Kasashen Duniya
Samu kari