Kasashen Duniya
Kasar Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta fara samun kudaden shiga saboda kulle mashigar ruwa ta Hormuz. An fara ajiye kudin da aka samu a babban bankin kasar.
An bayyana Janar Ahmad Vahidi da ke zama daya daga cikin masu tasiri a Iran a yanzu. An bayyana cewa shi ya zama karfen kafa ga Trump, ya hana shi sakat.
Rundnar sojin Iran ta saki bidiyon yadda wasu sojojinta suka shiga ruwa suka kwace wasu jiragen ruwan da za su wuce ta mashigar Hormuz ba tare da izininsu ba.
Shugaban kasar Turkiyya Raccep Tayyib Erdogan ya ce Kwai babbar barazana a nan gaba idan ba a shawo kan matsalar da ke tsakanin Rasha da Ukraine ba.
A labarin nan, za a ji cewa an fara samun matsalolin tattalin arziki sakamakon takaita amfani da intanet da hukumomin kasar Iran suka yi bayan an fara yaƙi.
Iran ta zartar da hukuncin kisa kan wani mutum mai suna Mehdi Farid bayan an same shi da laifin yi wa Isra’ila leƙen asiri da tura bayanan sirri ga Mossad.
Iran ta ƙwace jiragen ruwa guda biyu tare da kai wa na uku hari a mashigar Hormuz a yau 22 ga Afrilu, 2026, duk da amincewa da tsawaita wa'adin tsagaita buɗe wuta.
Rundunar tsaron Isra'ila ta hukunta sojoji biyu da tsare su na kwanaki 30 bayan lalata mutum-mutumin Yesu a Lebanon, lamarin da ya jawo cece-kuce a duniya.
Kasar Iran ta ce za ta dawo teburin tattaunawa ne kawai idan Amurka ta kawo karshen shingen jiragen ruwa da ta kakaba a rikicin mashigar Hormuz a yankin.
Kasashen Duniya
Samu kari