Kasashen Duniya
Majiyoyi sun tabbatar da cewa rundunar sojojin kasar Madagascar ta karɓi mulki bayan majalisar dokoki ta tsige shugaba Andry Rajoelina daga mukaminsa.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya ce ya yi kokari wurin kawo ƙarshen yaƙin Gaza da ya daɗe yana addabar yankin, inda aka saki fursunoni daga ɓangarori biyu.
Dan adawar kasat Kamaru, Issa Tchiroma Bakary ya ce ya lashe zaben shugaban kasar da aka yi. Ya bukaci Paul Biya ya kirashi a waya ya taya shi murnar lashe zaben.
An shiga matakin sakin mutane kan yarjejeniyar zaman lafiya tsakanin Isra'ila da Hamas. Hamas ta saki 'Yan Isra'ila yayin aka saki Falasdinawa da Isra'ila ta kama.
Fitacciyar jarumar Hollywood, Diane Keaton, ta rasu tana da shekara 79 a California. Ta fito a fina finai da dama ciki har da Annie Hall da ta lashe kyautar Oscar.
Shugaba Bola Tinubu zai halarci taron Aqaba Process a Rome, Italiya, don tattauna matsalar tsaro a yammacin Afirka da dabarun haɗin kai wajen yakar ta’addanci
Dan majalisar tarayya daga jihar Osun, Hon. Wole Oke, ya karyata zargin cewa ganawarsa da jakadan Isra’ila na nufin adawa da kafa kasar Falasɗinu.
Kasashe bakwai ciki har da Kenya, UAE, da Afirka ta Kudu sun sauƙaƙa wa ’yan Najeriya samun visa, suna ƙarfafa karatu, kasuwanci, da yawon buɗe ido.
A labarin nan, za a ji cewa INTERPOL ta samu hadin kan jami'an kasar Argentina wajen cafke wani dan Najeriya da ake zargi da damfarar dubunnan mata a duniya.
Kasashen Duniya
Samu kari