Kasashen Duniya
Shugaba Donald Trump ya soki Faransa saboda hana jiragen Amurka masu ɗauke da kayan soja zuwa Isra’ila wucewa ta sararin samanta yayin rikicin Iran.
Ministan tsaron kasar Isra'ila, Israel Katz ya ce kasar na shirin mamaye wasu yankunan kudancin Lebanon ko bayan yaki da Hezbollah yayin da ake yaki da Iran.
Shugaban kasar Iran, Masoud Pezeshkian ya gode wa al'ummar kasar Iraki bisa kuna da goyon bayan da suke nuna masu a wannan lokaci da suke fuskantar yaki.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya fadawa hadimansa cewa yana son kawo karshen yakin Iran ba tare da bude mashigar Hormuz ba duk da ya nemi haka a baya.
Gwamnatin Iran ta sake karyata kalaman jami'an Amurka, wadanda suka yi ikirarin an fara zaman tattaunawa domin kawo karshen yakin Gabas ta Tsakiya.
Rasha, Jordan da kasashen yankin Gulf sun yi wani taro a kafar sada zumunta kan muaayr wutar da ke ci gaba da faruwa tsakanin Amurka/Isra'ila da kasar Ira
Gwamnatin Spain ta sanar da daukar matakin hana jiragen yakin Amurka amfani da sararin samaniyarta a yakin da take gwabzawa da Jamhuriyar Musulunci tq Iran.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya sanar da cewa man Iran yake son karba, duk da cewa bai taba fitowa ya fadi haka a fili ba. Ya ce yana son kwace tsibirin kharg.
A labarin nan, za a ji cewa Pakistan na ƙoƙarin shawo kan Amurka da Iran domin a fara hawa teburin tattauna rikicin da ke neman dagula Gabas ta Tsakiya.
Kasashen Duniya
Samu kari